Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Mai girma Gwamnan Jihar Kebbi, Atiku Bagudu zai kafa dokar da za ta sa a daina bara a kan hanya. Daily Trust ta rahoto wannan a Ranar Litinin.
Shugaban hukumar yaki da rashawa da karban koken jama’a na jahar Kano, Muhyi Magaji Rimin Gado ya bayyana cewa hukumarsa na duba matakan da ya kamata ta dauka biyo bayan hukuncin da babbar kotun tarayya dake Kano ta yanke.
Gwamnatin Buhari ta bayyana Yankin Arewa da cewa ya fi ko ina fama da talauci a Najeriya. Mai martaba Sarkin Birnin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya saba wanna magana.
Sarki Sanusi ya janyo ayoyin Qur'ani da zayyana hadisai domi tuna wa iyaye cewa za a tashe su ranar sakamako za tashi mabarata babu nama a fuskarsu Ya kara yin kira ga maza a kan su ji tsoron Allah, su dauki nauyin ciyar da matan
Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano a ranar Juma’a tayi watsi da wani rahoto da hukumar koke ta gwamnati da yaki da rashawa (PCACC) ta fitar wanda ke bukatar a dakatar da Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II har zuwa lokacin da za a
Taron ya samu halattar manyan shugabannin siyasa da msu rike da sarautar gargajiya mabiya addinin Musulunci daga arewaci da kudancin Najeriya. Daga cikin wadanda suka halarci taron akwai shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da uwargid
Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II yayi kira ga gwamnati da ta kafa dokokin kawo karshen rashin adalci. Ya kara da kira ga gwamnati da ta kama duk iyayen da suka tura ‘yayansu bara ko roko. A yayin martani mai zafi a taron gyaran zam
Sarki Muhammadu Sanusi II ya ce Arewa za ta ci gaba da tarwatsa kanta matukar ba ta sauya daga yadda take ba. Sarkin yayi wannan maganar ne a ranar Litinin a gidan gwamnatin jihar Kaduna yayin bikin murnar zagayowar ranar haihuwar
Mai shari'a Ahmed Tijjani Badamasi na babba kotun jihar Kano yayi watsi da karar masu hannu a nada sarki wacce ke kalubalantar kirkirar sabbin masarautu da kuma zabar sarakunan masu daraja ta farko.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari