Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Gwamna Abdullahi Sule ya fito ne daga gidan sarauta domin mahaifinsa, Alhaji Sule Bawa, ya kasance mai mukami na uku a Gudi, wani tashar jirgin kasa a karamar hukumar Akwanga. An tsara Sanusi II zai zauna a garin Loko na karamar
Bello El-Rufai ya ce Arewacin Najeriya da Jihar Kano sun rasa babban Sarki a Sanusi II. Duk da kokarin Ganduje, Yaron Gwamnan ya koka da matakin tsige Saraki.
Diyar gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje, Fatima Ajimobi ta bukaci mutane da su dain saka ta cikin lamarin da ya faru a jiya Litinin na tsige sarki Sanusi daga karagar mulkin jihar Kano. Hakan ya biyo bayan zagi da cin zarafi da
Fadar Shugaban kasa ta yi martani ga lamarin tsige Muhammadu Sanusi II daga matsayin Sarkin Kano da gwamnatin jahar ta yi, inda ta bayyana cewa gwamnoni masu ci na iya amfani da karfin mulki kan masarautun da ke a karkashinsu.
Tsohon shugaban kasa, Abdulsalami Abubakar, wanda shine shugaban wani kwamitin yin sulhun a tsakanin tsohon Sarki Muhammadu Sanusi da Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jahar Kano ya tofa nasa kan tsige Sarkin.
Wata kungiya ta Matasan Arewacin Najeriya ta ba mutane biyu laifi bayan Gwamnatin Kano ta tsige Muhammadu Sanusi II. Ta ce laifin Buhari ne da kuma manya.
Wani babban malami a fannin tsarin siyasar Musulunci dake jami’ar Yusuf Maitama Sule, Kano, Farfesa Umar Muhammad Labdo ya bayyana cewa tsohon Sarkin Kano Muhammadu Sunusi ne ya kira ma kansa ruwa har ta yi awon gaba da rawaninsa.
Babban lauyan tsohon Sarkin Kano Malam Muhammadu Sunusi II, Abubakar Mahmoud SAN ya bayyana cewa tsohon Sarkin zai iya komawa kujerarsa idan ya tafi kotu, domin kuwa kotu na da ikon soke tsigewar da aka yi masa.
Sarkin Loko ya yi magana bayan an kawo Sanusi II cikin Kauyensa. Sarkin ya nuna watakila daga baya a dauke tsohon Sarkin Kano daga Nasarawa.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari