Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Atoni Janar na jahar Kano, Ibrahim Muktar ya ce gwamnatin jahar karkashin jagorancin Ganduje ba ta kori tsigaggen Sarki, Muhammadu Sanusi na II daga jahar ba.
Gwamnatin jahar Kano a ranar Talata, 10 ga watan Maris ta bayar da karin dalilai da suka sanya ta tsige Muhammad Sanusi Lamido na II daga matsayin Sarkin Kano.
Mun samu wani bidiyon Sanusi II a cikin jirgi lokacin da ya bar fadar Sarkin Kano. Babu Iyalin Mai martaban tare da shi a cikin wannan jirgi domin su na Legas.
Cire Muhammadu Sanusi II daga gadon sarautar Kano ya fusata babban ‘Dan kasuwan nan Atedo Peterside har ya ki halartar taron da Gwamnan CBN ya kira sakamakon haka.
Tsohon gwamnan jahar Kano, kuma wanda ya nada tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa tubuke rawanin Sarkin Kano umarni ne daga wajen shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Hukumar sauraron koke da yaki da rashawa ta jihar Kano ta ce za ta ci gaba da bincike a kan tubabben sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II, bayan umarni daga kotu. Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ya ruwaito cewa wata babbar
A Kano mun ji cewa gwamnati ta kammala shirye-shirye na gabatarwa Mai martaba Sarki Aminu Ado Bayero sandar girma domin ya shiga fada.
Manyan Kungiyoyin Duniya sun fara kiran Gwamnat ta fito da Sanusi II. Sun ce tsare Sanusi II a kungurmin Kauye toye masa hakki ne.
Korarren sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II ya dauki alwashin shigar da gwamnatin jahar Kano gaban kotu biyo bayan tsige shi da ya yi daga mukamin Sarautar Kano, tare da garkame shi.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari