Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
A yau ne mahaifiyar tubabben sarki Sanusi II ta ziyarcesa a garin Awe da ke jihar Nasarawa inda ya samu mafaka bayan tube masa rawani da gwamna Abdullahi ganduj
Korarren Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II na gabatar da hudubar Sallar Juma'a a garin Awe da ke jihar Nasarawa inda a nan ne aka ajiye shi bayan tsige shi.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa korarren sarkin Kano Muhammadu Sanusi na II ya samu yanci inda zai garzaya zuwa jahar Lagas bayan sallar Juma'a a Awe.
Labari da ke zuwa mana ya nuna cewa rundunar yan sandan Najeriya a Awe da ke jahar Nasarawa ta kama wani sojan bogi a safiyar ranar Juma’a, 13 ga watan Maris.
Rahotanni sun kawo cewa an tsaurara matakan tsaro a garin Awe na jahar Nasarawa, inda aka ajiye korarren sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II tun bayan tsige shi.
Rahotanni sun tabbatar da gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya kai ma amininsa, tsohon sarkin masarautar Kano, Muhammadu Sunusi II ziyara a sabon
Khadija Yusra Sanusi, diyar tsohon sarkin Kano, ta ce mahaifinta ya so a jami'ar Bayero da ke Kano ta gaji litattafansa. An tube rawanin Muhammadu Sansui II ne
Ahmed Joda ya aikawa tsohon Sarkin Kano Sanusi II doguwar budaddiyar wasika a Daily Trust, Hakan na zuwa ne bayan an tsigesa daga mulkin Birnin Kano a makon nan
Falakin Kano mai murabus, Mujitaba Abubakar Abba, wandashine tsohon babban sakataren fadar sarki Sanusi, ya bayyana halin da kadarorin sarkin BBC. Ya sanar da
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari