Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Rahotanni sun kawo cewa Muhammadu Sanusi II, tsohon sarkin Kano da aka tsige, na nan yana rayuwa tamkar dan gidan yari tun bayan da aka kai shi yankin Awe.
Mun ji labari cewa tsohon Sanata Shehu Sani ya ce akwai laifin shugaban kasa Buhari a tunbuke Sarkin Kano. Auwal Yadudu da Sani duk sun daurawa Buhari laifi.
Peter Obi ya tofa albarkacin bakinsa a Ranar Laraba kan sauke Sanusi II daga gadon mulki, ya ce tsige Sanusi II ya jawowa Najeriya wani bakin jini na gaske.
Gwamnatin jahar Kano a karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta bayyana cewa ita bata fatattaki tsohon Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sunusi zuwa jah
Bayan kwana biyu da tunbuke Sarkin Kano, Jami’an tsaro sun kyale wata Mai dakin Malam Muhammadu Sanusi II ta ziyarci tsohon Sarki a Garin da ya ke gudun hijira.
Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero ya zubar da hawaye a ranar Laraba jim kadan bayan ya karbi takardar kama aikinsa daga wurin Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano
An cire Sanusi daga karagar mulki ne a ranar Litinin bayan an cimma matsayar aiwatar da hakan a zaman majalisar zartarwa na jihar Kano. Babban sakataren sarkin,
Gwamnan Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya kwatanta zargin cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari na da hannu wajen tube rawanin Muhammadu Sanusi II, da zance mara
Salihu Yakasai, mai taimakawa Gwamna Umar Ganduje na musamman a kan kafafen watsa labarai ya bayar da labarin yadda rikici tsakanin tsohon Sarkin Kano Muhammadu
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari