Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Legit.ng Hausa ta zakulo jerin wadanda aka tunanin za su iya samun gadon wannan kujera. Kafin nan ya kamata a san cewa akwai gidajen sarauta daban-dabam a kasar
Mun kawo maku duka Gwamnoni masu yawa da aka yi a lokacin da Shehu Idris ya ke kan mulki tun daga Abba Kyari, Hameed Ali, Makarfi zuwa na yanzu Gwamna El-Rufai.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta ba Muhammad Sanusi II, dakataccen kwanaki biyu ya amsa zarge-zargen da ake masa ko su shiga kotu dashi.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Lamido Sanusi ya bayyana matsayarsa a kan karatun 'ya'ya mata wanda yace shine jigon cigaban kowacce al'umma, Channels.
Jafan da kasashen ketare ta EU sun aikowa Kano da makudan kudi bayan Gwamnatin Buhari ta hana su kwanaki. Mun kuma ji cewa INEC ta fara shirye-shirye zaben Edo.
Sarkin Argungun zai ba Dr. Ahmad Lawan sarautar Ganuwar kasar Kabi. Amma kafin nan mun ji, Lawan din ya bayyana abin da ya jawo kashe-kashe a bangaren Arewa.
A makon nan Sarakunan Arewa sun yi zama game da kashe-kashen Jihar Kaduna. Sarakan sun ce rashin jituwa, zaman kashe wando sun taimaka wajen hura wutar rigimar.
A jiya mu ka samu labari cewa Sarkin Kano Mai martaba, Aminu Ado Bayero ya samu zuwa taron Sarakunan kasar Arewa wanda aka gudanar Ranar Litinin a jihar Kaduna.
Malam Muhammadu Sanusi II ya na tare da Gwamnati kan cire tallafin. Tsohon Sarkin Kano ya ce Buhari ya yi daidai da ya cire tallafi, inda ya mai ya dawo N160.`
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari