Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Za ku ji wanene Sultan, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar III wanda ya ke rike da Jama'atu Nasril Islam, kungiyar NSCIA, Mun kawo maku takaitaccen tarihinsa.
Mun ji abin da Malam Muhammadu Sanusi ya fada game da halin Gwamna El-Rufai. Sanusi ya ce da zarar ya shiga matsala a Duniya, El-Rufai ya ke fara taimakonsa.
Muhammadu Sanusi, tsohon sarkin Kano, ya yi martani a kan janye goron gayyatar gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, zuwa taron kungiyar lauyoyi ta kasa.
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya isa jihar Kaduna da ke yankin arewa maso yammacin Najeriya a karon farko bayan tube masa rawani a watanni biyar.
Dandazon jama'a sun yi turuwa a manyan hanyoyin Kaduna domin yi wa dakatacen Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi maraba da zuwa jihar karo na farko bayan tsige shi.
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya sauka a jihar Kaduna bayan sama da watanni biyar da ya kwashe a jihar Legas bayan tube rawaninsa da Gwamna Ganduje.
Mun ji cewa Jamian tsaro su na binciken wani Hadimin Ganduje da ake zargi da raba makamai da da tunzura Magoya bayansa. Yanzu ‘Yan Sanda sun gayyaci M. Bakwana.
A cikin wasikar da suka aika zuwa ofishin gwamnan jihar Kano, shugaban kasa da ofishin jakadancin Amurka, kungiyar ta bayyana cewa hukuncin kotun ya sabawa adal
A ranar Litinin ne wata babbar kotun Shari'a da ke zamanta a Hausawa Filin Hockey da ke cikin birnin Kano ta zartar da hukuncin kisa a kan matashin mai shekaru
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari