Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Ahmed Nuhu Bamalli ya yi jawabi bayan zamansa Sarkin Zazzau. Sabon Sarkin Zazzau ya sha alwashin hada-kan duka gidaje da mutanen kasarsa a cikin dan lokaci.
Ahmed Nuhu Bamalli ya gaji Sarki Shehu Idris a kasar Zazzau. A lokacin da Sarkin Zazau ya rasu, Ambasada Ahmed Bamalli ba ya kasar, sai bayan kwanaki ya dawo.
Ana ta magana game da nadin sabon Sarkin Zazzau da aka yi, Mun kawo abin da kungiyar Gwamnonin Arewa da irinsu Bola Tinubu su ka fada bayan nadin da aka yi.
Hon. Sule Ibrahim Dabo ya yi karin haske kan rahotannin za a kirkiri wasu Masarautu a Kaduna. Dabo ya ce gwamnan Kaduna bai kawowa majalisa wannan kudirin ba.
Kafin rasuwar Sarkin Zazzau, an yi shekara 2 babu sabon Sarkin Adara. Abin mamaki, har yanzu gwamnatin Jihar Kaduna ba ta nada sababbin Sarakuna a yankin ba.
Wata babbar kotun jihar Kano ta dakatar da hukumar KAROTA daga yin amfani da jami'anta domin muzgunawa direbobin adaidaita sahu ko kuma kama baburansu saboda ra
A makon nan ne Muhammadu Sanusi II ya sake fitowa ya nuna goyon-baya ga Gwamnati. Tsohon Sarkin Kano ya yabi karin kudin wutar lantarki da farashin man fetur.
An shafe kwanaki fiye da 10 ba a nada wani sabon Sarki a Zazzau ba. Wannan shiru ya jefa al’umma cikin dar-dar da yada jita-jita a Zariya kamar yadda mu ka ji.
Turakin Zazzau Aminu Shehu Idris ya dawo cikin lissafi masu neman Sarki a Zariya. Amma abu ne mai matukar wahala ‘Da ya gaji Mahaifinsa a Masarautar Zazzau.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari