Sabon Farashin Man Fetur
Kamfanin ya bayyana cewar duk da cewar tattalin arzikin Najeriya ya samu karu wa da da kaso 1.1% a shekarar 2018 idan aka kwatanta da habakar da ya samu a shekarar 2017, mataimakin shugaban kamfanin, Aurelien Mali, ya ce: "wannan
Majiyar Legit.ng ta ruwaito jiragen zasu fara sauke kayan da suka dauko ne daga ranar 23 ga watan Afrilu zuwa ranat 2 ga watan Mayu a tashohin jiragen ruwa na tsibirin Tin Can da kuma Apapa.
Buhari da Sarkin Kasar Qatar Sheikh Tamim bin Hamad Althani za su gana an jima. Kamar yadda mu ka ji daga Mai magana a madadin shuaban kasa, za a sa labule tsakanin Buhari da Sarkin Kasar Qatar a Aso Villa.
Shugaba ya fada wa jakadan kasar Kuwait, Al Bisher, cewar, "an kwakuba Najeriya cikin kasashen duniya masu arzikin man fetur, ta mamba a kungiyar kasashen duniya masu sayar da danyen man fetur a kasuwar duniya (OPEC). 'Sannan goy
Majiyar Legit.ng ta ruwaito shugaban sashin zagaye na hukumar DPR, Muhammad Makera ne ya sanar da haka a ranar Talata yayin da yake yawon rangadin gidajen mai dake cikin birnin Sakkwato.
Ita ce mace ta farko, a tarinhin CBN, da ta taba rike mukamin, sannan mace ta farko da taba 'sa hannu' a kan takardar Naira. Ladi Kwali, wata mata da ta kware wajen kera tukwanen tabo, ita ce mace ta farko da aka taba saka hotonta
Mun ji cewa wasu Masana tattalin arziki sun bayyan fa’idar aikin da Buhari yake yi a Arewa. Diran Fawibe yace Najeriya za ta kara samun kudin shiga idan aka soma hako mai a Arewa.
Duk da barazanar cibiyar kula da ma'adanan man fetur ta rufe gidajen mai masu sayarwa sama da farashin gwamnati, ana sayar litar man fetur a kan farashin N155 da kuma N160 a wasu gidajen mai na jihar Bayelsa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Shamsuna ta bayyana haka ne yayin da take jawabi a yayin taron babban bankin duniya da bankin lamuni ta duniya suka shirya, inda shugabar bankin lamuni, Christine Lagarde ta shawarci Najeriya da ta jany
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari