Muhammadu Sa'ad Abubakar
Legit.ng ta ruwaito Sarakunan sun kai masa ziyarar ce irin ta jinjina da ban girma tare da tayashi murnar sake lashe zaben shugaban kasa karo na biyu, wanda hakan ya bashi daman cigaba da mike kafa a madafan iko har shekarar 2023.
A matsayin mu na shugabanin addini, ya zama dole muyi takatsantsan a kan abubuwan da muke fadawa mabiyan addinan mu a masallatai da coci saboda mun san cewa wata rana zamu tashi gaban Allah mu bayar da sheda. Kar mu amince 'yan si
Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli na harkokin addinin musulunci (NSCIA), Alhaji Sa'ad Muhammad Abubakar ya mika sakon taya murnar bikin Kirsimeti ga dukkan mabiya addinin Kirista a Najeriya. Wannan sakon yana dauke ne ci
“Amma abin takaici har yanzu babu wani martani daga fadar, kuma babu wanda ya cike gurbin limancin, don haka muna jin zafin wannan mataki, kuma muna yi ma mahukunta tuni da su duba kukanmu da idon tausayi.” Inji kungiyar.
Sarkin Kano Mair martaba Muhammadu Sanusi II ya bayyana abin da ba a sani ba game da fadar sa inda yace matan sa ne ke tuka masa tuwo. Kuma ko ka san cewa Matan Sarki Sanusi 4 ne kuma har yanzu Amaryar ba ta tare ba?
Bugu da kari, Mai Afarma yayi alkawarin tallafa ma gidansu Hauwa da kayan abinci da duk wasu bukatunsu har inda hali yayi, nan take ya hada Mansur da jami’in.
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana kaduwarsa gami da bacin rai dangane da labarin da ake watsawa na cewa za’a siyan ma mai alfarma sarkin Musulmi gidan naira 700m.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar ya bayyana cewa duk wani Fulani makiyayi da ke yawo da makami, dan ta'adda ne.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari