Muhammadu Sa'ad Abubakar
A jiya Sultan ya kara fitowa ya fadawa Duniya cewa Talakawa su na fuskantar tsananin rayuwa a Najeriya. Sultan ya kuma ce shugabanni su na bukatar addu’ar Talakawa domin su ci nasara.
A halin yanzu, Sultan na Sokoto, ya ce ya zoma dole a kawo karshen kisan Bayin Allah. Majalisar kolin Musulmai ta fito ta yi magana wannan karo.
Wani ‘Danuwan Sultan ya sha kashi a zaben da aka yi a Jihar Sokoto makon jiya. ‘Dan gidan Sarkin Musulmin, Bala Abubakar ya rasa kujerarsa a hannun PDP mai rike da jihar.
Sultan ya koka game da yadda zaben 2019 ya raba kan Jama’a a Jihar Sokoto. Sarkin Musulmin ya ce b a taba samun sabanin da aka samu kamar na zaben bara ba.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III tare da shugaban kungiyar kiristocin Najeriya, Samson Olasupo za su gana a wani babban taro da zai gudana a babban birnin tarayya Abuja a ranar Laraba, 22 ga watan Janairu.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya bayyana rashin amincewar al’ummar Musulmai da kudurin dokar daidaita maza da mata a kan abin da ya danganci rabon gado.
Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, ne ya sanar da hakan a cikin sanarwa da sakataren ma'aikatar harkokin cikin gida, Barista Georgina Ehuriah, ya fitar ranar Alhamis, 19 ga watan Disamba. Da yake taya 'yan Najer
Legit.ng ta ruwaito wannan sanarwa ta fito ne daga kwamitin duba wata na majalisar koli ta musulunci dake karkashin shugabancin Sarkin Musulmi, inda kwamitin ta ce an yi katarin ganin jinjirin watan Rabiul Thani a daren Alhamis.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya yi kira ga al’ummar Musulman Najeriya dasu fita neman sabon jinjirin watan musulunci na Rabi’ul Awwal.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari