Muhammadu Sa'ad Abubakar
Majalisar koli ta shari’ar Musulunci, NSCIA, a karkashin jagorancin mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ta bayyana damuwarta da yadda gwa
A jiya Litinin ne mu ka samu labari cewa manyan ‘Ya ‘yan Ado Bayero Sarakunan kasar Bichi da Kano watau Nasiru Ado Bayero sun gana a gidan tsohon Ciroman Kano.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa majalisar Musulunci a karkashin jagorancin Sarkin Musulmin Najeriya, Sa’ad Abubakar, ta bada umarnin a rufe masallatai.
Sultan ya bayyana haka ne a ranar Litinin, 28 ga watan Rajab, cikin wata sanarwa dake dauke da sa hannun shugaban kwamitin dake baiwa Sultan shawara a kan harko
Majalisar koli ta addinin Musulunci a Najeriya, NSCIA, dake karkashin jagorancin mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar ta bayar da umarnin garkame d
Sultan na Sokoto, Sa’ad Abubakar, ya bukaci gwamnati da ta dauki matakan gaggawa wajen inganta rayuwar yan Najeriya, inda ya ce cutar yunwa ta fi coronavirus.
A game da gambarwar sarautar Kano mun ji cewa Babban Sakataren Muhammadu Sanusi II watau Alhaji Mujtabah Abubakar Abba ya ajiye aikinsa.
A jihar Kano, har an fara hararo wanda zai iya zama Magajin Sarki Muhammadu Sanusi II. Akwai yiwuwar Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da daya daga cikin wadannan ukun.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya bayyana damuwarsa game da bullar annobar cutar Coronavirus a Najeriya da ma duniya gaba daya, do haka ya yi kira ga Musulmai su gudanar da addu’o’I na musamman.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari