Muhammadu Sa'ad Abubakar
Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar III, ya magantu a kan lamarin kashe-kashe da ya ki cinyewa a yankin kudancin Kaduna, ya ce ya zama dole a dauki matakin gaggawa.
Daga yanzu babu wanda ya isa ya sa wa yaronsa suna Muhammad ko Jihad a Sin. Gwamnatin kasar China ta hana amfani da sunaye irinsu ‘Muhammad’, ‘Arafat’ dsr.
Za ku ji wanene Sultan, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar III wanda ya ke rike da Jama'atu Nasril Islam, kungiyar NSCIA, Mun kawo maku takaitaccen tarihinsa.
Sarkin Musulmi kuma Sultan na Sokoto, mai martaba Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya ziyarci Gwamna El-Rufai ne domin tattauna halin da Kudanin Kaduna ke ciki.
Rahoto da muke samu ya nuna cewa kwamitin duban wata ta kasa karkashin majalisar koli ta harkokin Musulunci, ya ce Juma'a ce 1 ga sabuwar shekarar Musulunci.
Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar ya bukaci shugabanni da s dunga jin shawara cewa daukar shawarwari kan sa a gyara kura-kurai a koda yaushe.
Kusan kan Musulmai da Kiristoci ya hadu a kan kashe-kashen da ake yi a Najeriya. Kungiyar NIREC ta ce dole gwamnati ta tashi tsaye, a kare al’ummar kasar nan.
Mai alfarma Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya ce ka da ayi cincirindo wajen sallar idi. Kuma Sultan ya ba Maniyyatan da su ka gaza sauke farali shawara.
Manyan kungiyoyi da ‘Yan siyasa sun fara fafutukar ganin Ibo sun karbi mulkin kasa, su na kokarin ganin Inyamuri ya zama Shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari