Muhammadu Sa'ad Abubakar
Sarakuna ba su goyon bayan dawo da Almajirai jihohin da su ka fito. Sarakunan Yankin Arewa sun roki a daina gantali da Almajirai a lokacin annobar Coronavirus.
Babu tafsiri da asham a Masallatai saboda COVID-19. Sultan Muhammad Saad Abubakar ya bayyana cewa an dakatar da wadannan ibada kamar yadda aka ji a wasu kasashe
Jama’tul Nasril Islam ta yi kira ga kafatanin al’ummar Musulman Najeriya da su saurari sanarwar mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar kafin su dauki
Majalisar koli ta shari’ar Musulunci, NSCIA, a karkashin jagorancin mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ta bayyana damuwarta da yadda gwa
A jiya Litinin ne mu ka samu labari cewa manyan ‘Ya ‘yan Ado Bayero Sarakunan kasar Bichi da Kano watau Nasiru Ado Bayero sun gana a gidan tsohon Ciroman Kano.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa majalisar Musulunci a karkashin jagorancin Sarkin Musulmin Najeriya, Sa’ad Abubakar, ta bada umarnin a rufe masallatai.
Sultan ya bayyana haka ne a ranar Litinin, 28 ga watan Rajab, cikin wata sanarwa dake dauke da sa hannun shugaban kwamitin dake baiwa Sultan shawara a kan harko
Majalisar koli ta addinin Musulunci a Najeriya, NSCIA, dake karkashin jagorancin mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar ta bayar da umarnin garkame d
Sultan na Sokoto, Sa’ad Abubakar, ya bukaci gwamnati da ta dauki matakan gaggawa wajen inganta rayuwar yan Najeriya, inda ya ce cutar yunwa ta fi coronavirus.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari