Muhammadu Sa'ad Abubakar
Sultan ya koka game da yadda zaben 2019 ya raba kan Jama’a a Jihar Sokoto. Sarkin Musulmin ya ce b a taba samun sabanin da aka samu kamar na zaben bara ba.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III tare da shugaban kungiyar kiristocin Najeriya, Samson Olasupo za su gana a wani babban taro da zai gudana a babban birnin tarayya Abuja a ranar Laraba, 22 ga watan Janairu.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya bayyana rashin amincewar al’ummar Musulmai da kudurin dokar daidaita maza da mata a kan abin da ya danganci rabon gado.
Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, ne ya sanar da hakan a cikin sanarwa da sakataren ma'aikatar harkokin cikin gida, Barista Georgina Ehuriah, ya fitar ranar Alhamis, 19 ga watan Disamba. Da yake taya 'yan Najer
Legit.ng ta ruwaito wannan sanarwa ta fito ne daga kwamitin duba wata na majalisar koli ta musulunci dake karkashin shugabancin Sarkin Musulmi, inda kwamitin ta ce an yi katarin ganin jinjirin watan Rabiul Thani a daren Alhamis.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya yi kira ga al’ummar Musulman Najeriya dasu fita neman sabon jinjirin watan musulunci na Rabi’ul Awwal.
Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III ya yi Allah wadai da fastoci da Limamai, wadanda ke ingiza tashin hankali da kuma shigar da siyasa cikin addini a Najeriya.
Kamfanin dillancin labarai na kasa ya ruwaito cewa, a ranar Asabar da ta gabata, jirage kimanin 17 dauke da manyan baki sun sauka a filin jirgin saman kasa-da-kasa na Sultan Abubakar III da ke jihar Sakkwato.
An yi wa manyan tittuna da shatale-tale na garin Sokoto kwaskwarima saboda shirin bikin daurin auren Gimbiya Fatima diyar Sarkin Musulmi Sultan Sa'ad Abubakar da za a gudanar a ranar Asabar. Jagoran kwamitin shirye-shirye na bikin
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari