Rotimi Amaechi
Mun ji cewa ana kutun-kutun din kirkiro sharri da nufin batawa Rotimi Amaechi suna. Amaechi ya ce za ayi amfani ne da sunan hukumar NDDC na Neja-Delta wajen wannan aiki.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Amaechi ya bayyana haka ne a ranar Lahadi, 26 ga watan Mayu yayin da yake jawabin godiya ga Allah a cocin St Gabriel Chaplaincy dake unguwar Durumi na babban birnin tarayya Abuja.
Ministan sufuri, Rotimi Amaechi a ranar Laraba, 22 ga watan Mayu cikin barkwanci yayi godiya ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari kan rashin mayar dashi Musulmi, cewa ya sha caccaka lokuta da dama kan cudanya da Shugaban kasar wanda
Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi ya ce tashar jirgin ruwa na kan tudu na Kaduna zai inganta tattalin arziki da kasuwanci a jihar Kaduna da Najeriya baki daya. Ministan ya yi wannan jawabin ne a ranar Talata a Kaduna wurin bikin far
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kasar China ce ta kera ma Najeriya taraggan jirgin kasa guda sittin da hudu (64), daga ciki ne guda goma zasu shigo Najeriya a watan Yuni don amfani dasu a layin dogon Kaduna zuwa Abuja, yayin da sauran
Rotimi Amaechi
Samu kari