Rotimi Amaechi
SERAP ta roki Buhari ya hana ‘Yan siyasa kashe kudi kan motoci kamar yadda Namibiya ta yi.SERAP ta na so ayi amfani da wannan kudi wajen biyan ma’aikata albashi
Ministan sufurin gwamnatin yau ya fadi gaskiyar abin da ta sa ya shiga harkar siyasa. Rotimi Amaechi ya ce zaman kashe wando ya sa ya burma siyasa ba komai ba.
Wasu daga cikin mambobin majalisar zartarwa (FEC) sun fura kulle ganin yadda za su cicciba daya daga cikinsu da zai zama madadin marigayi Abba Kyari, tsohon shu
Mun samu labari cewa Mai girma Gwamnan Ondo, OluRotimi Akeredolu, ya ce goyon-bayan Shugaban kasa Buhari ya kawo sa kan mulki a zaben 2016.
Takanas jihar Ondo ta bayar da hutun aiki ranar Talata domin zuwan shugaba Buhari wanda ya yi daidai da ranar fara shagulgulan bikin murnar cikar gwamnan jihar, Rotimi Akeredolu, a kan karagar mulki. Wasu na ganin ziyarar ta shuga
A yau, ranar Laraba, 19 ga watan Fabrairu, ne shugaban kas, Muhammadu Buhari, ya jagoranci zaman majalisar zartar wa ta tarayya (FEC) wanda aka saba yi kowanne mako. Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ne yake jagoran
Shehu Sani ya ce idan ma Amaechi ya tsere babu komai, domin ‘Yan bindiga ba su san Minista ba. Ya ce ko ma wanene zai tsere idan ya ji labarin ‘Yan bindiga.
Ministan sufuri, Mista Rotimi Amaechi ya karyata rade-radin cewa ya tsallake rijiya da baya a yayin da wasu mahara suka kai farmaki a kan hanyar tashar jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja.
Fasinjojin jirgin kasa da dama sun tsallake rijiya da baya yayin da wasu gungun miyagu yan bindiga suka kaddamar da farmaki a kan hanyar dake gab da tashar jirgin kasa dake tashi daga Kaduna zuwa Abuja, a unguwar Rigasa.
Rotimi Amaechi
Samu kari