Yan fashi
Fitataccen malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi ya shaidawa manema labarai cewa, akwai sa ran sakin dalibai da ma'aikatan GSSS Kagara da aka sace yau Lahad
Babban malamin addinin Islama, Sheikh Gumi ya bayyanawa manema labarai abinda 'yan bindiga suke nema kafin su sako dalibai da ma'aikatan makarantar GSS Kagara.
Gwamnan jihar Neja ya karyata jita-jitar da ke cewa an sako ma'aikata da daliban makarantar GSSS Kagara. Ya bayyana hakan bai faruwa ba tukuna, sai dai ana kai.
Gwamnatin wata jiha a Najeriya ta garkame wata makaranta saboda tsaron kai wa dalibai da malaman makarantar hari. Ta garkame ta ba ranar dawowa karatu a cikinta
Shehu Sani ya tofa albarkacin bakinsa dangane da sace dalibai da ma'aikatan makarantar GSSS Kagara dake jihar Neja. Ya kuma shawarci gwamnan jihar ta Neja.
Hon. Solomon Dalung ya bayyana cewa, akwai rashin kwarewar jami'an tsaro wajen kara yawan sace-sacen dalibai a makarantun Najeriya. Ya kalubalanci jami'an tsaro
Shararren malamin addinin Islama ya isa jihar Neja domin tattaunawa da gwamnan jihar kan rashin tsaro. Ya kuma bayyana zai zarce jihar Kebbi don ganawa da gwamn
Wata majiya ta shaidawa manema labarai yadda aka sace dalibai da malaman makarantar GSSS dake Kagara jiya Labara. Ya bayyana an daure yaran biyu-biyu da igiya.
Gwamnatin tarayya da ta jihar Neja na kokarin tattaunawa da wadanda suka sace dalibai da malamai na makarantar GSSS Kagara. Ana amfani da tsari don tattaunawar.
Yan fashi
Samu kari