Yan fashi
Kungiyar dattawan arewa sun nuna rashin kwarin gwiwarsu ga yadda mulkin kasar nan ke tafiya. Sun ce, a yanzu 'yan Najeriya sun fidda rai kan daidaita tsaro.
Wani tsohon mataimakin gwamnan CBN ya bayyana cewa, akwai wasu manyan da suka yi hayar 'yan bindigan da suka addabi mutane a kokarinsu na bata mulkin Jonathan.
'Yan ta'addan Neja Delta da suka ajiye makamai sun yi barazanar dawowa aikata laifi idan gwamnati bata sauraresu ba. Sun zargi gwamnati da wulakanta mutanensu.
Wasu 'yan Najeriya na ganin akwai lauje cikin nadi ganin yadda Sheikh Gumi ke mua'amalantar 'yan bindiga. Sun kuma bukaci gwamnati ta kame shi ta bincike shi.
Majiya ta bayyana cewa, rashin jituwa dake tsakanin 'yan bindiga ne ya jawo jinkirin sakin dalibai da ma'aikatan GSC Kagara. Ana sa ran sakinsu duk da haka.
Gwamnatin jihar Neja ta karbi fasinjojin da 'yan ta'adda suka saka. Gwamnan ta kuma karyata jita-jitan cewa an sako dalibai da malamansu na makarantaGSSS kagara
Fitataccen malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi ya shaidawa manema labarai cewa, akwai sa ran sakin dalibai da ma'aikatan GSSS Kagara da aka sace yau Lahad
Babban malamin addinin Islama, Sheikh Gumi ya bayyanawa manema labarai abinda 'yan bindiga suke nema kafin su sako dalibai da ma'aikatan makarantar GSS Kagara.
Gwamnan jihar Neja ya karyata jita-jitar da ke cewa an sako ma'aikata da daliban makarantar GSSS Kagara. Ya bayyana hakan bai faruwa ba tukuna, sai dai ana kai.
Yan fashi
Samu kari