Yan fashi
Ministan yada labarai ta kasa ya bayyana cewa ba daidai bane a ke sukar gwamnatin jihar Zamfara kan batun afuwa ga masu aikata manyan laifuka a jihar ta Zamfara
Mazauna Birinin Gwari a jihar Kaduna suna ta tserewa daga gidajensu saboda tsoron harin 'yan bindiga da ya tunkaro yankin. Suna barin gonaki da kayan abinci.
Wani bata-garin soja ya sayarwa wani dan fashi bindigarsa kirar AK-47 kan kudi N300,000. Dan fashin ya bayyana yadda sojan da ke Maiduguri ya sayar masa da ita.
'Yan sandan jihar Legas sun samu nasarar cafke wasu bata-gari da ake zargi da aikata fashi da makami. Wanda ake zargin yace rashin aikin yi ya tilasta shi fashi
Wasu 'yan bindiga sun kai hare-hare wasu yankunan jihar Kaduna tare da ajalin rayukan wasu mutane. Sun kona wata rugar Fulani tare da harbe shanunsu da dama.
'Yan sanda a jihar Adamawa sun samu nasarar kame wani dan ta'addan a kungiyar 'yan fashi tare da harbe wasu biyu daga cikinsu. Ana ci gaba da binckar dan fashin
Wani dan majalisar tarayya daga jihar Sokoto ya bayyana cewa ya kashe wani dan fashi da makami da afkawa gidansa. Ya kuma raunata wasu daga cikin 'yan fashin.
'Yan sandan jihar Kano sun yi nasarar kame wasu 'yan fashi da ake zargi da kashe wani mutum da kwace masa mota. Sun kwace motar kuma sun kame 'yan fashin 2.
Yan fashi
Samu kari