Yan fashi
Wata fashewar da ake tunanin ta bam ce ta raunata yara 7 a jihar Kaduna. Halazalika a jihar ta Kaduna wasu 'yan bindiga sun harbe wasu mutane biyu har lahira.
Wasu 'yan bindiga da suka sace 'yan uwan ango da amarya a jihar Delta sun bukaci a basu N10m kudin fansa. Ba a bayyana adadin mutanen da aka sace a motar ba.
IGP na 'yan sandan Najeriya ya bayyanawa 'yan sandan Najeriya kada su tausayawa 'yan ta'adda a duk inda suka hadu dasu. Ya kuma ce zai samar da kayan aikin yaki
Ministan tsaro a Najeriya ya bayyana cewa, bai kamata gwamnoni su rataya wa gwamnatin tarayya ita kadai hakkin wanzar da tsaro da zaman lafiya a Najeriya ba.
'Yan fashi sun harbe mijin wata mata a Zariya har lahira. Matar ta bayyana yadda 'yan fashin sukam afka gidansu cikin dare suka kuma harbi mijin nata a wuya.
Wata kotu a jihar Kaduna ta yankewa wani matashi da ya saci janareto hukuncin zaman kaso tsawon watanni 3 ba tare da beli ba. Da kansa barawon ya masa laifinsa.
Ministan yada labarai ta kasa ya bayyana cewa ba daidai bane a ke sukar gwamnatin jihar Zamfara kan batun afuwa ga masu aikata manyan laifuka a jihar ta Zamfara
Mazauna Birinin Gwari a jihar Kaduna suna ta tserewa daga gidajensu saboda tsoron harin 'yan bindiga da ya tunkaro yankin. Suna barin gonaki da kayan abinci.
Wani bata-garin soja ya sayarwa wani dan fashi bindigarsa kirar AK-47 kan kudi N300,000. Dan fashin ya bayyana yadda sojan da ke Maiduguri ya sayar masa da ita.
Yan fashi
Samu kari