Yan fashi
Gwamnan jihar Zamfara ya ziyarci hedkwatar 'yan sanda domin jaddada bukatar shugaba Buhari ta a harbe duk wanda aka gani da bindiga AK-47. Ya ce yana goyon baya
'Yan sanda, sun kame wasu mutane hudu da laifin yin awon gaba da tirela makare da fulawar Golden Penny. An ruwaito yadda aka kame su bayan kwanaki da yawa.
Rundunar 'yan sanda ta bayyana yadda ta kame wasu 'yan bindiga sama da 130 a wasu sassan jihar Benue cikin kankanin lokaci. Rundunar ta ba jami'anta lambar yabo
Wani jigo a jam'iyyar APC ya bayyana yadda gwamnatin APC ta yi sanadiyyar ta'azzarar yunwa a fadin Najeriya. Ya ce yunwa ta fi Boko Haram illa a halin da ake ci
A wata jiha kuwa, an ruwaito cewa, 'yan bindiga sun tare wata motar banki mai dauke makudan kudade, in da suka suka yi awon gaba da wasu adadi da ba a sani ba.
Darakta Janar na hukumar kula da sararin samaniya ya bayyana cewa, Najeriya na bukatar samun karin tauraron dan Adam wajen tabbatar da kame masu aikata laifuka.
Wani kwararre ya bayyana wasu dalilai guda biyar da ya yi imanin cewa sune su ka sanya Najeriya ta gagara magance matsalolin tsaro da take fuskanta. Ga bayani.
Gwamnatin jihar Zamfara ta kwamushe wasu bata-gari daga cikin ma'aikatan gwamnatin jihar. Tuni aka tura su Abuja domin kaddamar da hukunci akansu bayan bincike.
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa, ya kamata 'yan jihar su kare kansu daga hare-haren 'yan bindiga a wasu yankunan jihar. Amma ya bukaci a bi doka da oda.
Yan fashi
Samu kari