Yan fashi
Wasu 'yan ta'adda sun kutsa gidan dan sanatan jihar Kebbi, inda suka daureshi suka hallakashi har lahira. A halin yanzu an bayyana ranar da za a yi jana'izarsa.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya bayyana munin halin da Najeriya ke ciki, inda yace bindiga da harsasai ba za su iya magance matsalolin da ake ciki ba.
Wasu 'yan fasa kwaurin shinkafar waje sun yi arangama da jami'an kwastam, inda aka hallaka daya daga cikin 'yan fasa-kwaurin kuma ka kwace makamin da yake dauke
'Yan sanda sun dakile harin 'yan bindiga a yayin da suka kai hari ofishin 'yan sanda a wani yankin jihar Benue. An hallaka 'yan bindiga 14 a yayin musayar wuta.
Wasu mahara sun dira gidan wani hadimin gwamna, in da suka raunata mutane da dama tare da yin awon gaba da shanun mutumin. Sun zo da niyyar kashe shi har lahira
Rundunar 'yan sanda a jihar Imo, ta yi nasarar dakile harin 'yan bindiga da suka kai hedkwatar hukumar ta 'yan sanda, a karo na biyar kenan a shekarar nan.
Gwamnan jihar Zamfara ya ziyarci hedkwatar 'yan sanda domin jaddada bukatar shugaba Buhari ta a harbe duk wanda aka gani da bindiga AK-47. Ya ce yana goyon baya
'Yan sanda, sun kame wasu mutane hudu da laifin yin awon gaba da tirela makare da fulawar Golden Penny. An ruwaito yadda aka kame su bayan kwanaki da yawa.
Rundunar 'yan sanda ta bayyana yadda ta kame wasu 'yan bindiga sama da 130 a wasu sassan jihar Benue cikin kankanin lokaci. Rundunar ta ba jami'anta lambar yabo
Yan fashi
Samu kari