Yan fashi
A wani rikici a jihar Imo, an lallasa wani kwamishina tare da wasu mutane a wani yankin jihar. An kuma harbi kwamishinan a wani bincike da aka gudanar daga tush
'Yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 35 tare da raunata daya hade da sace wasu shanu a wani yankin jihar Neja. Al'umomin yankin sun bayyana kokensu kan lamar
'Yan kungiyar faftukar kafa haramtacciyar kasar Biyafara ta yi Allah wadai da harin da sojoji suka kai wa hedkwatar kungiyar a jiya. Ta ce an ci bashi ne kawai.
Gwamnan jihar Zamfara ya tunzura matuka game da ayyukan 'yan bindiga a fadin jihar. Ya bayyana cewa, yanzu kam ya isa, ya basu kwanaki 4 su miki wuya nan take.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Zamfara sun ragargaji 'yan bindiga sama da 30 a wani samame da suka wani yankin jihar. Wasu daga cikinsu kuwa sun gudu.
Wani tsohon Darakta a hukumar DSS ya bayyana cewa, jama'ar Najeriya na cin albarkacin watan Ramadana ne, shiyasa 'yan bindiga basa kai hari kan al'umomi yanzu.
A wani sabon rikicin da ya balle na kabilanci a jihar Gombe, an kone gidaje akalla 50 a yankin Nyuwar na Jessu dake jihar ta Gombe. 'Yan bindiga sun kone gidaje
'Yan bindiga sun sha kashi a hannun 'yan sanda a wani yankin jihar Neja. An fatattaki da dama, tare da sheke wasu 6 daga cikinsu. Da dama sun tsere zuwa daji.
'Yan bindiga sun sheke dan sanda dogarin da ke tare da shugaban karamar hukumar Takum a jihar Taraba. 'Yan bindigan sun budewa motar shugaban karamar hukumar wu
Yan fashi
Samu kari