Yan fashi
A wani sabon rikicin da ya balle na kabilanci a jihar Gombe, an kone gidaje akalla 50 a yankin Nyuwar na Jessu dake jihar ta Gombe. 'Yan bindiga sun kone gidaje
'Yan bindiga sun sha kashi a hannun 'yan sanda a wani yankin jihar Neja. An fatattaki da dama, tare da sheke wasu 6 daga cikinsu. Da dama sun tsere zuwa daji.
'Yan bindiga sun sheke dan sanda dogarin da ke tare da shugaban karamar hukumar Takum a jihar Taraba. 'Yan bindigan sun budewa motar shugaban karamar hukumar wu
'Yan bindiga sun nemi mazauna a wasu sassan Abuja da su ba da buhunan shinkafa da kayan miya a matsayin yanki na kudin fansar 'yan uwansu da suka sace a garurun
'Yan bindiga a wasu hare-hare sun sake sheke mutane akalla 5 a wasu sassan jihar Kaduna. Samuel Aruwan, kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida ne ya tabbatar.
Sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar wasu 'yan ta'adda a jihar Benue. sun kashe 12, sun kuma kwato makamai. 'Yan ta'addan a baya sun kai wa sojojin hari
'Yan bindiga sun kai hari gidan tsohon ministan wasanni na kasa, inda suka harbe jami'an tsaro da wani yaro. 'Yan sanda sun tabbatar da furuwar lamarin jiya Lar
Mun tattaro muku rahoton gwamnoni 4 da tsagerun, 'yan ta'adda suka taba kai wa hari a cikin shekaru kadan da suka gabata. Daga ciki dai babu wanda ya mutu.
Sojojin Najeriya sun bankado wata haramtacciyar matatar man fetur a jihar Abia. Sun fatattaki ma'aikatan matatar sun kuma kwato wasu daga cikin kayan aikinsu.
Yan fashi
Samu kari