Jihar Rivers
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta sanar da cewa babban sifeton rundunar 'yan sanda (IGP), Mohammed Adamu, ya amince da nadin sabbin kwamishinoni (CP) a jihohi
Ajali ya katse hanzarin wata matashiyar Likiti, Urenna Iroegbu, bayan kwana biyu kacal da kammala bautar kasa a yayin da ta ke kan hanyarta ta komawa gida.
Mun samu labari cewa ‘Yan gani kashe-nin Jagororin APC a Kudancin Najeriya su na neman ba hammata iska. Magoya bayan Amaechi da Abe sun barke da mummunan rikici
A cikin wata sanarwa da ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, ya fitar da yammacin ranar Laraba, ya ce jirage za su fara tashi da sauka a iya cikin gida N
Da ya ke sanar da hakan, kwamishin yada labarai da sadarwa, Fasto Paulinus Nsirim, ya ce an samar da sabbin tsare - tsaren ne yayin taron majalisar zartarwa (NE
Wani bangare na sanarwar ya bayyana cewa, "ni, Cif Victor Giadom, bisa dogaro da tabbatar da ni da kotu ta yi a matsayin shugagaban APC na kasa da kuma samun sa
Manyan dattijan yankin kudu da suka rattaba kan hannu a kan takardar karar sun hada da shugaban kungiyar dattijan kabilar Yoruba; Reuben Fasoranti, takwaransa
Yan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Ribas ta ce sam bata aminta da Igo Aguma ba a matsayin mukaddashin shugaban jam’iyyar na jihar ba.
Hukumar kula da harkokin da suka shafi hasken wutar lantarki a kasa (NERC) ta sanar da shirinta na tilasta fara amfani da matakin da ta dauka na hana yanke wuta
Jihar Rivers
Samu kari