Jihar Rivers
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki ta yi babban kamu na wasu manyan kusoshin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) har su shida a Ribas.
Shahararren Gwamnan PDP ya jefawa Gwamnonin jam’iyyar APC kalubale. Nyesom Wike ya nemi Gwamnonin Jihohin APC su fito su nuna ayyukan da su ke yi wa jama'a.
Bangaren da ke biyayya ga Igo Aguma na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Ribas ta dakatar da ministan sufuri, Rotimi Amaechi a ranar Litinin.
Sanatoci a ranar Talata sun sahalewa buƙatar Shugaban ƙasa, Muhammad Buhari, ta neman a biya kuɗaɗe har Naira biliyan ₦148,141,969,161.24 ga jihohin Ondo, Osun
'Yan sanda a Jihar Rivers sun tabbatar da sace tare da kashe tsohon shugaban kungiyar kwadago ta ma'aikatan dakon man fetur NUPENG, Mr Ebenezer Kalabo Amah.
Gwamnonin yankin Kudu maso Gabashin kasar sun nesanta kansu daga ayyukan kungiyar IPOB, sun zargi kungiyar da son haddasa yaƙin basasa a kasar a karo na biyu.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, a ranar talata, ya ce jami'an tsaro sun sami nasarar kama biyu daga cikin ƙasurguman yan ta'adda na haramataciyyar ƙungiyar fa
A cikin wani jawabi da kakakin rundunar 'yan sanda, DCP Frank Mba, ya fitar ranar Talata, ya ce an yi sabbin nade-naden ne biyo bayan ritayar tsofin shugabannin
Legit.ng Hausa ta wallafa rahoton cewa rundunar 'yan sanda Najeriya da ke kowacce jiha na cigaba da sanar da kama matasan da ake zargi da fakewa da zanga-zangar
Jihar Rivers
Samu kari