Jihar Rivers
'Yan Najeriya sun nuna adawarsu da makudan kudaden da gwamnatin tarayya ta ware don gyaran matatar mai Fatakwal a jihar Rivers. Sun fi son a gina sabuwa zai fi.
Gwamnan jihar Rivers, Nyeson Wike ya bayyana yan jarida cewa maganar da NSA ya yi kan batan kudin makamai gaskiya ce, don babu wanda ya canza masa kalamansa.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesome Wike ya samu gagarumin goyon baya daga matasan jam'iyyar PDP wajen ganin an tsayar da shi a takarar zaben shugaban kasa na 2023.
Gwamnan jihar Ribas yayi tsokaci kan yadda lamarin sace dalibai ya zama kamar wasan kwaikwayo a yankin Arewacin Najeriya. Ya ce dole akwai siyasa a cikin lamari
Wani malami a jami'ar Patakwal wanda aka yi garkuwa dashi kimanin sati uku da suka gabata ya kubuta daga hannun masu garkuwada mutane da safiyar yau Talata
Ministan sufuri Rotimi Amaechi tare da me ɗakinsa Dame Judith Amaechi sun sabunta katinsu na zama cikakkun 'yan jam'iyyar APC a runfar zaɓen su ranar litinin.
Wata gobara ta cinye wani sashe na shahararriyar kasuwar robobi dake a garin Onitsha. Babu asarar rai ko rauni, amma ta cinye dukiyoyi da dama kafin a kashe ta.
Mutanen yankin Ikuru da ke karamar hukumar Andoni a jihar Ribas sun tsinci kansu a halin fargaba saboda sace sarkin garin Aaron Ikuru da yan bindiga suka yi.
Gwamnatocin Ribas da Imo sun sanar da fara biyan ma’aikata a jihohin su sabon mafi karancin albashin tare da gyara a albashin kowa kamar yadda FG ta bukata.
Jihar Rivers
Samu kari