Jihar Rivers
Sanatoci a ranar Talata sun sahalewa buƙatar Shugaban ƙasa, Muhammad Buhari, ta neman a biya kuɗaɗe har Naira biliyan ₦148,141,969,161.24 ga jihohin Ondo, Osun
'Yan sanda a Jihar Rivers sun tabbatar da sace tare da kashe tsohon shugaban kungiyar kwadago ta ma'aikatan dakon man fetur NUPENG, Mr Ebenezer Kalabo Amah.
Gwamnonin yankin Kudu maso Gabashin kasar sun nesanta kansu daga ayyukan kungiyar IPOB, sun zargi kungiyar da son haddasa yaƙin basasa a kasar a karo na biyu.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, a ranar talata, ya ce jami'an tsaro sun sami nasarar kama biyu daga cikin ƙasurguman yan ta'adda na haramataciyyar ƙungiyar fa
A cikin wani jawabi da kakakin rundunar 'yan sanda, DCP Frank Mba, ya fitar ranar Talata, ya ce an yi sabbin nade-naden ne biyo bayan ritayar tsofin shugabannin
Legit.ng Hausa ta wallafa rahoton cewa rundunar 'yan sanda Najeriya da ke kowacce jiha na cigaba da sanar da kama matasan da ake zargi da fakewa da zanga-zangar
Wasu da ake zargin bata gari ne sun kai hari kan ofishin yan sanda da ke yankin karamar hukumar Oyigbo da ke jihar Ribas, sun kona ofishin da kashe jami'ai 2.
Ana zanga-zangar goyon bayan Shugaba Muhammadu Buhari a jihar Ribas. Amma kuma daidakarnu ba su adawa da masu kiran #EndSARS da wasu su ke yi a fadin Najeriya.
Gwamna Nyesome Wike na jihar Ribas, ya kalubalanci ministan sufuri Rotimi Amaechi da ya nuna aiki guda daya da ya yiwa jihar, cewa idan ya nuna shi zai sauka.
Jihar Rivers
Samu kari