Rikicin Ma'aurata

Dalilai 5 da ke hana mata aure a yankin arewa
Dalilai 5 da ke hana mata aure a yankin arewa
Labarai
daga  Aisha Musa

Kamar yadda muka sani aure sunnah ce ta Annabi Muhammadu (SAW) kuma burin iyaye shine ace yau an wayi gari su ga ‘yarsu a dakin mijinta idan har ta kai munzalin aure, musamman a yanki na Arewacin Najeriya.

Lemukan karin kuzari sun fi tabar wiwi hatsari - NDLEA
Lemukan karin kuzari sun fi tabar wiwi hatsari - NDLEA
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Hukumar hana sha da tu'ammali da miyagun kwayoyi (NDLEA) ta bayyana cewar lemukan karin kuzari dake wartsakar wa a matsayin masu hatsari ga jiki fiye da tabar wiwi. Shugaban hukumar NDLEA a jihar Adamawa, Yakubu Kibo, ya bayyana