Rikicin Ma'aurata
Wata babban kotun Shari'a da ke zamanta a Maraba a jihar Nasarawa ta katse igiyar aure tsakanin Samson Apaila da matarsa Grace bisa zargin cin amanar aure da yawan rikici tsakanin ma'auratan. Alkalin kotun, Ibrahim Shekarau ya rab
Amma wani shaidar gani da ido mai suna Jerry Luka ya shaida wa NAN cewar rikicin ya barke ne a ranar Litinin bayan wani sabani da ya shiga tsakanin kabilun a kauyen Kente. "Sabani silar barkewar da ya jawo mutuwar wasu mutane biy
Alkalin kotun, Cif Henry Agbaje ya bukaci ma'auratan sun gabatar da hujoji domin tabbatar da zargin da suka yiwa juna. Ya kuma dage cigaba da sauraron karar zuwa ranar 4 ga watan Afrilu kuma ya bukaci su kawo 'yan uwansu.
Na sha kama miji na turmi da tabarya tare da diyar mu ta uku. Bai kyale kawaye na da masu aikin gida ba, na kama shi da su," matar tayi ikirari. Mai shigar da karar kuma ta ce mijin matsafi ne kuma yana son ya yi amfani da ita dom
A yau Juma'a ne wata kotun da ke zamanta a Mapo a garin Ibadan ta raba aure tsakanin wani direban motar haya Oluwole Kolapo da mai dakinsa Temitope saboda ba bu sauran soyaya a auren. Shugaban kotun, Cif Ademola Odunade ya yanke h
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Neja ta ce ta kama wani magidanci mai shekaru 35 a duniya, Mohammed Manu da aka ce ya kashe matarsa, Bulo a kauyen Barusa da ke karamar hukumar New Bussa da ke jihar. 'Yan sandan sun tabbatar da ka
Sabanni tsakanin mutane musamman ma'aurata abu ne wanda ke faruwa daga lokaci zuwa lokaci, shiyasa masu iya magana su kan ce 'Zo mu zauna, zo mu saba' sai dai abinda ke da muhimmanci shine hanyoyin da ake bi wurin warware matsalol
Hukumar hana sha da tu'ammali da miyagun kwayoyi (NDLEA) ta bayyana cewar lemukan karin kuzari dake wartsakar wa a matsayin masu hatsari ga jiki fiye da tabar wiwi. Shugaban hukumar NDLEA a jihar Adamawa, Yakubu Kibo, ya bayyana
A jiya ne mu ka ji labari cewa wani Bawan Allah a Neja ya lakadawa Matar sa duka har ta mutu. Wannan Magidanci ya jibgi matar sa har ta sheka lahira a Jihar Neja. Wannan mutumi yana zaune a Garin Sabon Garin Bobi a Jihar Neja.
Rikicin Ma'aurata
Samu kari