Rikicin Ma'aurata
Usman Shehu, tsohon da jarida ne da ya taba aiki da sashen Hausa na radiyon Amurka (VON) da gidan radiyon jihar Bauchi (BRC), yanzu haka kuma shine babban editan sashen Hausa na gidan radiyon Duetsche Welle (DW) da ke kasar Jamus.
Wata matar aure a jihar Kano ta wuce gona da irin wurin nuna kishin ta inda aka ce ta antayawa mai gidan ta tafashashen ruwa tayi masa mummunan rauni saboda wai zai kara aure. Matar da aka ce sunan ta Lauratu Ahmad ta yi wa mai gi
labari da muke samu daga shafin Rariya ya nuna cewa wata matar aure ta watsa ma mijinta rowan zafi saboda zai kara aure a jihar Kano. Lamarin ya cika da wani malamin makarantar Firamare ne a Dambata.
Abinka da ramin karya, wanda masu iya magana ke cewa kurarre ne, ashe makwabcinsu mai suna Oguegbu Promise dan shekara 25 yana kallon duk abinda ya faru, kuma ya tona ma uwargida Akorede asiri a ofishin Yansanda.
Wannan shine kwatankwacin abin daya faru a unguwar Darmnawa bayan gandun Sarki a cikin garin Kano, inda wani magidanci ya gamu da ajalinsa a hannun matarsa sakamakon cacar baki daya kaure a tsakaninsu.
Makwabtansu ne suka yi kokarin garzayawa dashi zuwa Asibitin Abaji cikin gaggawa, inda daga nan aka mikashi zuwa asibitin koyarwa na jami’ar Abuja, amma bai yi tsawon rai ba, inda ya cika a cikin daren.
Rundunar Yansandan jahar Anambra ta sanar da kama wata mata yar shekara 20 mai suna Makoduchukwu Ndubuisi wanda ake zarginta da halaka mijinta John Bosci Ngu dan shekara 35
Lamarin abunda ya faru a tsakanin matar da ta caka ma mijinta wuka da shi kanshi mijin a jihar Kano na dada zama abin kunya. Hotunan da suka bayyana sun nuna yadda sashin jikin Fatima Hanan Hamza ke cike da raunuka da ake zargin
Wani dan Najeriya mai suna Saeed Hussain yana kwance rai hannun Allah a Asibitin Koywarwa na Aminu Kano da ke jihar Kano. Rahotanni sun bayyana cewa an garzaya da Hussain zuwa asibiti ne a daren Juma'a 21 ga watan Yuni bayan matar
Rikicin Ma'aurata
Samu kari