Rikicin Ma'aurata
Wata kotun gargajiya da ke zamanta a yankin Ile-Tuntun, jihar Oyo, ta raba wani auren shekara uku saboda katsalandan din uban miji a rayuwar auren dan nasa.
An samu tsaico a yayin sauraron shari'ar da tsohuwar matar da dan Atiku Abubakar, Maryam Shariff ta shigar kotu kan neman a mallaka mata yaran da suka haifa.
Wata Uwar gida a jihar Nasarawa ta nemi kotu ta raba aurenta da mijinta bisa zargin cewa baya kallonta da gashi, ta ce ko kashi ya fita daraja a wajen mijinta.
Uwargidar gwamnan jihar Kwara, Misis Olufolake Abdulrazaq, ta yi sha tara ta arziki ga matar nan mai ido tamkar na mage da mijinta, ta karbar masu hayar gida.
Bayan jama'a su shiga lamarin, an sasanta sannan kuma aka sake daura aure tsakanin wata mata mai ido launin shudi da tsohon mijinta da ya guje ta saboda idon.
Wani miji da ya kai matarsa kotu domin a raba auransu bisa zargin rashin bin umurninsa ya ce sam shi ya fasa sakin matar tasa bayan Alkali ya raba auran nasu.
Kotu ta raba auren shekaru goma sha bakwai har da 'ya'ya hudu bayan mata ta yi karar mijinta inda take zarginsa da yunkurin yin kudi da ita ta hanyar tsafi.
Kotu ta rushe auren wani magidanci Dauda Saliman da matarsa Amina bisa zargin cewa matar ta yi kokarin saka masa guba, lamarin ya afku ne a Ibadan, jihar Oyo.
Wani Fasto Adebayo Bamidele, ya roki kotun gargajiya da ke zama a Mapo, da ta raba aurensa na shekaru 17 da matarsa Felicia, saboda tana lalata masa harkoki.
Rikicin Ma'aurata
Samu kari