Rikicin Ma'aurata
Biyo bayan hukuncin babbar kotun tarayya a kan Malama Maryam Sanda, inda kotun ta yanke mata hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ta kamata da laifin kashe mijinta, Biliyaminu, yan Najeriya sun yi ta tofa albarkacin bakunansu.
Wata kotun shari’a da ke zama a Magajin Gari, Kaduna, a ranar Alhamis ta raba aure tsakanin Sani Ahmad da Maryam Aliyu a kan wani sabani da suka gaza sasantawa.
Wata matar aure, Shamsiyya Dikko, a ranar Alhamis ta roki kotun shari’an Musulunci da ke zama a Rigasa, Kaduna da ta rushe aurenta da Aminu Umar, kan cewa baya son yin sallah.
A cewarsa, barazanar cikin gida da rundunar sojoji ke fuskanta, ita ce ta hana samun nasara a yakin da suke yi da 'yan Boko Haram. "Daga lokacin da dan ta'adda ya samu 'yan leken asiri a cikin rundunar tsaro, ita kanta rundunar
Wata matar aure, Shamsiyya Muhammad a ranar Laraba ta roki kotun Shari'a na II da ke zamansa a Magajin Gari Kaduna ya raba auren ta da mijinta Sani Adamu saboda ya ki yin sallah. Mai karar, Shamsiyya da ke zaune a Tudun Wada Kadun
Kamar yadda kuka sani wasu mazan na da karfin sha’awa wanda hakan kan sanya su bukatar tara mata kamar dukiya. Wani mutumin kaar Indiya, Dinesh, ya fada a wannan rukuni, inda ya hadu da gamonsa bayan yayi kokarin sake auren mata t
A yau Talata ne wata kotu dake Kaduna ta kashe auren shekaru 8 tsakanin Rashida Yakubu da mijinta, Muhammad Yahaya, akan batiri. Mai shari'ar, Murtala Nasir, ya kashe auren ne bayan kokarin da yayi kan magabatan ma'auratan su sasa
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan lamari ya faru ne a gidansu dake Layin Shehii, cikin karamar hukumar Dandume, yayin da Rabi da yayanta, Yahaya Ismail da Zainab Ismail suke kwance sun barci.
A yayin zaman kotun na ranar Alhamis, 8 ga watan Yuli, Sherif ya bayyana ma kotu cewa ta yi gaggawar raba aurenshi da Damilola sakamakon tana da nufin kasheshi ko ba jima ko ba dade, sa’annan kuma tana neman maza.
Rikicin Ma'aurata
Samu kari