Rabiu Kwankwaso
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya aika sakon jajantawa ga gwamnati da al'ummar jihar Borno kan iftila'in ambaliyar ruwa da ya mamaye Maiduguri da kewaye.
Jam'iyyar APC ta yi martani kan kalaman jagoran NNPP na kasa, Rabi'u Musa Kwankwaso na zargin gwamnatin tarayya ga nuna wariya ga gwamna Abba Kabir Yusuf.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya koka kan yadda ya ce gwamnatin Bola Tinubu na nuna wariya ga gwamnan Kano.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi martani kan kalaman da Rabiu Musa Kwankwaso ya yi na cewa ta mutu. PDP ta ce Kwankwaso baya da tasiri a siyasance.
Jigon jam'iyyar NNPP kuma dan takararta a zaɓen shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan lamarin cire tallafin man fetur a Najeriya
Jigon jam'iyyar NNPP kuma dan takararta zaben shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta musu murus gaba daya.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ke tafe. Kwankwaso ya ce zai yi nasara.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya dage zai dawo da martabar ilmi a jihar Kano. Gwamnatinsa ta dauki malaman makaranta na BESDA kuma ana gyaran ajin karatu.
Jigon APC a Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi magana kan hadakar jiga-jigan jam'iyyun adawa kan zaben 2027 inda ya ce Bola Tinubu ne zai sake nasara karo na biyu.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari