Rabiu Kwankwaso
Duk da bai ce zai fito takara ba, za ku ji yadda abin ya kasance bayan wasu sun ziyarci tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma Sanata yanzu Rabiu Musa Kwankwaso domin wani aiki a gidan sa a Abuja wanda aka kawata da ja da kuma fari.
Rahotanni daga jihar Kano na nuni da cewar jami'an tsaro sun kori wakilan tsohon gwamnan Kano kuma Sanatan Kano Ta Tsakiya wato Dr. Rabiu Musa Kwankwaso daga wajen daurin auren 'yar hamshakin dan kasuwa Fatima Aliko Dangote.
Mai martaba Sarkin Zamfaran Zurmi, Alhaji Abubakar Atiku Muhammad, ya jagoranci rabon tallafi na gudummuwar buhunan shinkafa 1200 da tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayar ga iyalan wadanda hari ya afkawa.
Rahotanni sun kawo cewa dattawan yankin Kwankwaso dake karamar hukumar Madobi na jihar Kano sun nuna bacin ransu akan furucin Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso game da auren yar gwamnan jihar Kano, Fatima Umar Ganduje.
Ana ci gaba da samun cece-kuce akan bikin auren yar Ganduje da dan Ajimobi, inda tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi Kwankwaso ya bi sahun masu sharhi akan wannan aure. Kwankwaso yayi ba’a ga ma’auratan, cewa ‘zawarawa’ne.
Wasu ‘Yan Kwankwasiyya su na goyon bayan Sanatan Kano ta tsakiya Rabi’u Kwankwaso ya fice daga APC ya dawo Jam’iyyar PDP. Magoya bayan na Kwankwaso na so a hada kai a tika Dr. Abdullahi Umar Ganduje da kasa a 2019.
Amma mun samu matsala, saboda mun san cewa dolen dole a siyasa wata rana sai mutum ya kai matsayin da babu wanda zai juya shi, ku kanku kun san hakan zai yi wuya, duba da halayyar shuwagabanni” Inji Ganduje....
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi watsi da hotuna da bidiyon da ya watsu a kafafen sada ra’ayi da zumunta da ke nuna kananan yara yan kasa da shekaru 18 suna kada kuri’a.Ya bayyana cewa wannan aikin yan adawa ne.
Wani jigo a kingiyar Kwankwasiya Wanda Kuma shine Dan majalisar wakilai na mazabar Kano ta tsakiya,Alhaji Abubakar Nuhu Dan Buram yace ,bin umurnin shugabanin da kuma gudun zubar da jini yasa jagoran su sanata Rabiu Musa Kwankwaso
Rabiu Kwankwaso
Samu kari