Rabiu Kwankwaso
Da aka tambayeshi game da sauran yan takarar shugaban kasa a PDP, sai yace: “Indai cancanta ake bi ta harkokin siyasa da kuma kwarewa a harkokin ayyukan gwamnati, toh bama ni na sauran jama’ana ganin ni nafi cancanta jam’iyya ta t
A wani labarin kuma wani daga cikin kwamitin yakin neman zaben Kwankwaso, Mohammad Jamo ya bayyana cewa an samu wani sabon wuri da Kwankwaso zai kaddamar da takararsa, inda yace zasu yi amfani da dakin taro na Otal din Chida dake
Cikin wasikar da ya aika, manaja Raji yace: “sakamakon ranar Laraba rana ce ta aiki, don haka taro kamar wannan na siyasa zai takura ma ma’aikata gwamnati dake aiki a sakatariya gwamnatin tarayya, wanda take gab da dandalin.”
Mun ji cewa wani babban Hadimin Jonathan ya caccaki Sanata Kwankwaso bayan ya kai wa mai gidan na sa ziyara. Tsohon Gwamnan na Jihar Kano Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya ziyarci Kwankwaso a shirin da yake yi na 2019.
Sai dai wani hanzari ba gudu ba game da wannan sabuwar alaka da ake kokarin kullawa a tsakanin Jonathan da Kwankwaso, yau shekaru hudu kenan cif cif da Kwankwaso yayi gugar zana ga Jonathan da mabiyansa na jihar Kano.
Mun samu labari cewa tsohon Gwamnan Kano kuma Sanatan Jihar ta tsakiya Rabiu Musa Kwankwaso yayi sallar sa ne a Kudancin Najeriya inda yake cigaba da zagaye domin neman goyon bayan jama’a game da zaben shekarar 2019.
Za ku ji cewa akwai Gwamnonin da sai sun yi da gaske domin kafar kujerar su ta na rawa. Daga cikin wadanda su ke cikin wannan sahu akwai Gwaman Kano. Yanzu dai har wasu ‘Yan Majalisan da ke kemar Kwankwasiyya sun bar Ganduje.
Za ku ji cewa tsohon Gwamnan Kano watau Rabiu Musa Kwankwaso ya caccaki Gwamna Ganduje a wajen taro. Kwankwaso ya kira Ganduje mijin Hajiya a Katsina. Sanata Rabiu Musa Kwankwaso dai yanzu ya koma Jam’iyyar PDP.
Labari ya zo mana cewa tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya karbi takardar sa ta zama ‘Dan Jam’iyyar PDP. Sanatan dai ya dawo Jam’iyyar sa da ya ci zaben Gwamna a kai bayan ya shiga APC a 2014.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari