Jam'iyyar PDP
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta kawo karshen shari'a da ake yi dangane da waye sahihin Sakatarenta na kasa a gaban kotu da ke Abuja.
Jam’iyyar PDP ta bayyana tikitin shugabancin kasa na 2027 a bude ga masu sha’awar daga Kudancin Najeriya, ciki har da Goodluck Jonathan, tare da tsari mai adalci.
Tsohon mai neman takarar shugaban kasa, Gbenga Olawepo-Hashim ya bayyana cewa babu abin da zai hana jam'iyyar APC faduwa a 2027 duk da matsalolin da PDP ke ciki.
Jam'iyyar APC mai mulki ta yaba wa Atiku Abubakar kan barin dansa Abba Atiku Abubakar da ya sauya sheka zuwa APC da goyon bayan shugaba Bola Tinubu
Tsohon sanatan da ke wakiltar Plateau ta Arewa a majalisar dattawa, Simon Mwadkwon, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Zai yi takara a 2027.
Dan tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, Abubakar Atiku Abubakar, ya sanar da sauya shekarsa daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki.
Dele Momodu ya bayyana cewa ADC za ta iya doke Tinubu a 2027 idan Atiku da Peter Obi suka hada kai, yana mai bayyana Atiku a matsayin dan takarar da ake bukata.
Kotun Tarayya da ke zamanta Ado-Ekiti ta soke zaben fidda gwamnan PDP na jihar Ekiti a 2026, tare da umartar jam’iyyar ta sake shirya sabon zabe.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar Gwamna a inuwar PDP a jihar Borno, Mohammed Ali Jajari ya sauya sheka zuwa ADC, ya bayyana dalilansa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari