Jam'iyyar PDP
Sakataren jam'iyyar ADC, Dr Ahmad Gana, dan takarar majalisar wakilai, Muhammad A Bello da dan takarar majalisar jihar, Mubarak Musa Dantori sun oma PDP da APC.
Jam'iyyar PDP ta gamu da koma baya a majalisar wakilan Najeriya. Wasu 'yan majalisa guda hudu daga jihar Bauchi sun sanar da ficewarsu daga PDP zuwa jam'iyyar APM.
A labarin nan, za a ji cewa makusantan tsohon shugaban kasa sun bayyana cewa Goodluck Jonathan ba shi da niyyar tsayawa takara a babban zabe mai zuwa.
Yan majalisar wakilai shida masu biyayya gare Seyi Makinde sun fice daga PDP zuwa APM domin tunkarar zaɓen 2027, sun bayyana dalilin matakin da rikicin cikin gida.
Dr. Jamil Isyaku Gwanna ya yi maraba da gamayyar wasu kusoshin siyasa a jihar Gombe, wadanda suka watsar da jam'iyyun adawa, suka shiga APC mai mulki.
A labarin nan, za a ji cewa PDP da ke fama da rikici reshen jihar Kano ta sanar da mara wa dan takarar shugaban kasa da uwar jam'iyyar ta amince da shi.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya tuna baya kan abubuwan da suka faru da shi kafin ya dare kujerar mulki. Ya bayyana cewa an ba shi kyautar kudi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya yi karin haske game da rahoton cewa zai yi takarar mataimakin shugaban kasa a PDP.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Najeriya ta samu nasarar kama wasu matasa da ake zargi suna da hannu a kai wa masu zaben PDP hari a Bauchi.
Jam'iyyar PDP
Samu kari