Rikicin PDP
Gwamna Dave Umahi na jihar Ebonyi, ya bayyana cewa ya zama abun zargi a jam’iyyar Peoples Democratic Party saboda kawai ya ki yarda ya soki Shugaba Buhari.
Ana rade-radin Gwamnan Jihar Ebonyi, Mista Dave Umahi zai koma jam'iyyar APC. Wannan ya sa PDP ta yi maza-maza ta kira taro domin hana Gwamnanta komawa APC.
Jihohin Anambra da Ebonyi sun taso uwar Jam’iyyar PDP a gaba a kan takarar zaben Shugaban kasa a 2023, sun ce dole a ba Yankinsu titikin kujerar Shugaban kasa.
A baya za ku tuna cewa tsohon Gwamnan ya fito ya na sukar Bode George a Legas. Wadannan kalamai sun fusata jam’iyya, sun bukaci Fayose ya fito ya bada hakuri.
Mambobin kwamitin dinke baraka na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun gana da tsohon Shugaban kasa Ibrahim Babangida a gidansa da ke Minna, jihar Neja.
Tsohon gwamnan jihar Adamawa, Bala James Ngilari, ya sauya sheka daga jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Jam'iyyar APC mai mulki da takwararta mai hamayya; jam'iyyar PDP, sun yi watsi da kiran da Mamman Daura, dan uwa shakiki kuma makusancin shugaban kasa ya yi a
Agboola Ajayi, mataimakin gwamnan jihar Ondo, ya yi biyu babu domin ya sha kaye a zaben fidda dan taakarar gwamnan jihar na jam’iyyar PDP bayan ya bar APC.
Wani daga cikin jagororin Jam’iyyar PDP ya ce zai marawa APC baya a zaben Jihar Edo. Wannan ya sa PDP ta shiga tsilla-tsilla bayan ta ba Godwin Obaseki tuta.
Rikicin PDP
Samu kari