Rikicin PDP
Tun 2016 dai ake fama da rigimar cikin gida a Jam’iyyar PDP a jihar Ogun. Dazu majalisar NWC ta shugabanin Jam’iyyar PDP su na rigima da Yaran Buruji Kashumu.
Rahotanni sun kawo cewa an shiga halin fargabar cewar annobar coronavirus na iya shafar harkokin zaman shari’ar kotun zaben sanata na yankin Kogi ta yamma.
Jam’iyyar APC mai mulki za ta dauki mataki game da cin kashin da ake yi wa ‘Ya ‘yanta. Adams Oshiomhole ya ce ya ji dadi yadda zuciyarsu ba ta yi rauni ba.
Wasu manyan PDP su na kokarin tsige Shugaban jam’iyya, Uche Secondus kafin wa’adinsa domin shiryawa 2023. ‘Yan adawar Yankin Kudu maso Yamma ne su ka fara huro wannan wuta.
PDP ta na babbako turakunta domin lashe zaben Shugaban kasa a 2023. Jam’iyyar PDP ta na ganin za ta iya kai labari a zabe mai zuwa idan Muhammadu Buhari ya tafi.
Shugaban hukumar yaki da rashawa na farko, Nuhu Ribadu a ranar Asabar ya hada manyan 'yan siyasan kasar Najeriya a karkashin inuwa daya. Dukkansu sun hadu ne masallacin An-Nura dake Abuja a yayin shagalin bikin da Nuhu Ribadu, Mah
Sabanin da ya ratsa PDP ya na iya sa Jam’iyyar adawa ta sake rasa kujerar Gwamna a 2020 inji Kungiyar PDP Youths for Justice wanda ta nemi a ja kunnen Dan Orhi.
Watakila a binciki irinsu Rabiu Musa Kwankwaso da wasu ‘Yan riga-Malam-masallaci a PDP domin akwai kishin-kishin din cewa sun fara hangen 2023 tun a 2019.
Shugaban kwamitin yardaddu na jam'iyyar PDP, Sanata Walid Jibrin ya jawo hankulan jama'a ta yadda magoya bayan tsohon shugaban kasa Atiku Abubakar ke barazana ga rayuwarshi a kan tikitin takarar shugaban kasa na jam'iyyar a 2023..
Rikicin PDP
Samu kari