Rikicin PDP
Jam'iyyar PDP a jihar Katsina ta kori shugabanta da shugabar matan ƙaramar hukumar Matazu a jihar, bisa zarginsu da yiwa jam'iyyar zagon ƙasa a babban taron ta.
Babbar Jam'iyyar hamayya ta PDP ta kirayi shugaban ƙasa Muhammadu Buhari da jam'iyyarsa ta APC ta su gaggauta gabatar da gyaran kundin tsarin zaɓen ƙasar nan.
Tsohon ɗan takarar sanata daga mazaɓar gabashin Ogun ƙarkashin jam'iyyar PDP ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki, a cewarsa dama can shi ɗan APC ne.
Jim kaɗan bayan wani taro da gwamnonin PDP sukayi jiya a Abuja, gwamnonin sun yi alƙawarin bama gwamnatin tarayya haɗin kai don kawo karshen matsalar tsaro
Kwamitin Sasantawa na jam'iyyar hamayya ta PDP wanda Saraki ke jagoranta sun shiga taron sirri a birnin tarayya Abuja, da gwamnonin dake ƙarƙashin jam'iyyar,
Jam'iyyar PDP a Najeriya ta sha alwashin kawo karshen rashin tsaro a Najeriya matukar ta karbi mulki a zaben 2023. Jam'iyyar ta bayyana shirinta tsaf don mulki.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta kori Aminu Ibrahim, ɗan takarar ta na gwamna a zaɓukan 2015 da 2019 da suka gabata bisa tuhumar sa da cin amanar jam'iyya
Wani jigo ya jam'iyyar PDP ya bayyana barin Kayode jam'iyyar a matsayin asarar jam'iyyar ta PDP. Jigon ya bayyana shi a matsayin kashin bayan jam'iyyar ta PDP.
Jam'iyyar PDP ta jihar Katsina reshen karamar hukumar Matazu ta dakatar da shugabanta, Honarabul Murtala Tukur Karadua a kan zarginsa da ayyukan cin amana.
Rikicin PDP
Samu kari