Rikicin PDP
Gwamnan jihar Cross Rivwrs, Farfesa Ben Ayade, ya sake sallamar kwamishinan ayyuaka na musamman, Mr. Francis Etta, daga muƙaminsa sabida yaƙi bin sa zuwa APC.
Wani jigon jam'iyyar APC, kuma ɗan majalisar wakilan tarayya yayi hasashen cewa jam'iyyarsa ce zata sake ɗarewa kujerar shugabancin ƙasar nan a zaɓen dake tafe.
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa nan bada jimawa ba wasu gwamnoni a ƙasar nan zasu Sauya sheƙa zuwa jam'iyya mai mulki wato APC.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya musanta rahoton dake yawo cewa ya gama shirin ficewa daga PDP zuwa APC a ranar 12 ga watan Yuni, ranar demokaraɗiyya.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya bayyana cewa idan yana da muradi da kudirin tsayawa takarar shugaban ƙasa, to babu wani wanda ya isa ya dakatar da shi.
Gwamnan jihar Ribas ya yi barazanar zane tsohon gwamnan jihar Neja bisa wasu dalilai na siyasa da ta shiga tsakani. Gwamnan ya ce lallai zai bulale Babangida.
Tsohon gwamnan jihar Cross Rivers, kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Donald Duke, ya sauya sheƙa daga jam'iyyar SDP zuwa babbar jam'iyyar adawa ta PDP.
Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP, tace har yanzun tana kan bakarta cewa jam'iyyar APC na da hannu a hare-haren da ake kaiwa ofisoshin hukumar zaɓe ta ƙasa INEC.
Gwamnan jihar Ribas, Nyewsom Wike ya bayyana cewa babbar jam'iyyar adawar kasar ta People’s Democratic Party (PDP) za ta sha wuya idan har ya fice daga cikinta.
Rikicin PDP
Samu kari