Jihar Oyo
Wani jami’in Gwamnatin Jihar Oyo ya kamu da cutar COVID-19 yau a Garin Ibadan. Hakan na zuwa ne bayan tsohon gwamnan Oyo, Abiola Ajimobi ya mutu da wannan cutar
Ajimobi ya rasu a ranar Alhamis 25 ga watan Yuni, shekarar 2020 sakamakon cutar da ake zargin COVID-19 ce; wato coronavirus. Tsohon gwamnan ya mutu ne yana da
Manyan PDP sun yi wa Jam’iyyar APC ta’aziyyar Sanata Abiola Ajimobi. Jam’iyyar PDP ta na rokon Ubangiji ya ba Najeriya damar hakurin wannan rashi da aka yi.
Ajimobi, ya yi gwamnan jihar Oyo tsakanin shekarar 2011 da 2019, kafin dag baya a nadashi mataimakin shugaban jam'iyyar All Progressives Congress APC na yankin
Jiya ne mu ka ji Coronavirus ta sake bulla cikin gidan Gwamnatin Jihar Oyo Seyi Makinde ya tabbatar an samu mutanen da ke dauke da COVID-19 a Gwamnatin Oyo.
Rundunar 'yan sanda ta na tuhumar Olaniyi, mazaunin yankin Eleti - Odo a kan titin Iwo a garin Ibadan, bisa tuhumarsa da aikata laifi guda daya; laifin saduwa
Tuni dai gwamnan jihar Oyo Seyi Makinde, ya fitar da tsare-tsaren sake bude makarantu da nufin baiwa dalibai damar komawa aji domin su ci gaba da daukan darasi.
A yau Litinin, 22 ga watan Yuni, daukacin ma'aikatan gwamnati a jihar Oyo, sun koma aiki biyo bayan umarnin da gwamnatin jihar ta bayar na sassauta dokar kulle.
A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na 'Facebook' a daren ranar Alhamis, Tunji ya bukaci jama'a su taya maigidansa da addu'a. "Ku yi watsi da zancen mutu
Jihar Oyo
Samu kari