Jihar Ondo
Hukumomin tsaro sun tsaurara matakan tsaro gabanin ziyarar da shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kai zuwa garin Ore dake cikin karamar hukumar Odigbo na jahar Ondo a ranar Talata, 25 ga watan Feburairu.
Akalla jami’an Yansanda guda biyu ne suka rasa rayuwarsu bayan wani mummunan hari da wasu gungun miyagun yan bindiga suka kaddamar a wani shingen binciken ababen hawa dake karamar hukumar Irele ta jahar Ondo.
Ana tsoron rasa rayukan mutane masu tarin yawa bayan fashi da makamin da aka yi wa wani banki a garin Ile Oluji da ke hedkwatar karamar hukumar Ile Oluji/Oke-Igbo ta jihar Ondo a ranar Alhamis. Kamar yaddsa jaridar The Punch ta ru
Gwamnan jahar Ondo, Rotimi Akeredolu ya yi kira ga gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari da ta kirkiro dokoki da zasu halasta ta’ammali da tabar wiwi a Najeriya.
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun kai farmaki unguwar Okeriota dake yankin Ode Aye na karamar hukumar Okitipupa na jahar Ondo, inda suka yi awon gaba da wata tsohuwa mai shekaru 82 a duniya, Allice Fadeni.
Rahotanni sun kawo cewa yan bindiga sun yi garkuwa da wani dan jam’iyyar All Progressives Congress (APC), James Ajulo a jihar Ondo. Ajulo ya kasance shugaban jam’iyyar mai mulki a Akungba-Akoko a karamar hukumar Akoko ta kudu maso
Saboda harkar tsaro, Gwamnonin Kudu 6 sun kirkiri Jami’an da za su fara aiki a farkon 2020. Gwamnonin sun kafa Jami’ai domin maganin matsalar tsaro kamar yadda mu ka ji Ranar Laraba, 1 ga Watan Junairun 2019.
Uwar jam’iyyar APC ta dage matakin ladabtarwa na dakatarwa da ta yi ma gwamnan jahar Ondo Rotimi Akeredolu, tsohon gwamnan jahar Imo, Rochas Okorocha da tsohon gwamnan jahar Ogun Ibikunle Amosun.
An tattaro cewa, shanun takwas sun yi gamo da ajali a bisa tudun wani dutse da ke yankin Oyinmo na karamar hukumar Akoko yayin da wasu makiyaya biyu suka kado su kiwo, wanda suka arce bayan aukuwar lamarin.
Jihar Ondo
Samu kari