Jihar Ondo
An gurfanar da wani mai tsaron ma'adanar gawawwaki tare da wani ma'aikaci a gabankotun majistare da ke Ondo a kan zarginsu da hannu a batan gawar wata mata.
Gwamnan Ondo ya Coronavirus ta na harbin Bayin Allah ne saboda sakacin Jami’an tsaro. Rotimi Akeredolu ya ce laifin Jami’an tsaro ya sa COVID-19 ta ke yaduwa.
‘Yan Sanda sun yi ram da Limami da Mata masu zaman kansu a Legas da Ondo. An kama wadannan mata masu zaman kansu ne su na gantali a lokacin kullen Coronavirus.
Da yake tabattar da aukuwar lamarin, kwamishinan watsa labaru na jahar Ondo, Donald Ojogo ya bayyana cewa matashin dan bautan kasa ne, kuma likita ne......
Gwamnan jahar Ondo, Rotimi Akeredolu ya sanar da garkame jaharsa ta kowanne kusurwa domin kare yaduwar cutar Coronavirus a jahar da ma kasa baki daya, kamar yad
Hukumar shirya zabukan kananan hukumomi ta jahar Ondo, ODIEC ta bayyana cewa babu gudu babu ja da baya game da gudanar da zabukan kananan hukumomin da ta shirya
Yawacin mutanen da aka samu suna dauke da kwayar cutar corona a Najeriya, 'yan kasa ne da suka dawo daga kasashen ketare, musamman turai. A tsakanin manyan jami
Gwamnan jahar Ondo, Rotimi Akeredolu ya shiga halwa inda ya kebance kansa domin kauce ma yada cutar Coronavirus wanda ake tunanin zai iya kamuwa da ita sakamako
Majalisar zartarwa ta jihar Ondo ta amince da nadin yarima Oloyede Adeyeoba, mai shekaru 15, a matsayin Arujale na Okelsi Okeluse a karamar hukumar Ose. Matashi
Jihar Ondo
Samu kari