Jihar Ondo
Akeredolu, mai neman takarar kujerar gwamnan jihar Ondo a karo na biyu a karkashin tutar jam'iyyar APC, ya ziyarci Buhari da fom dinsa na takara. Jim kadan baya
Tun da INEC ta fitar da jadawalin zaɓen jam’iyyun siyasa suka fara shirin aiwatar da zaben fidda gwani cikin aminci domin tabbatar da sun tsayar da 'yan takara.
Kwamitin yaki da cutar Coronavirus na gwamnatin jihar Ondo ta damke wata mata mai cutar da ta gudu daga jihar Imo a kasuwar Oja Oba dake birnin jihar, Akure.
FEC ta amice da biyan jihohin adadin kudin yayin zamanta na mako - mako da ta saba gudanarwa kowacce ranar Laraba. Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ne ya jagoar
Majiyar jaridar ta sanar da ita wasu daga cikin mambobin jam'iyyar APC a majalisar dokokin jihar Ondo za su koma jam'iyyar PDP tare da mataimakin gwamnan. Dan
Yanzu nan mu ka ji cewa wani tsohon Gwamnan Ondo ya mutu a Najeriya. Tsohon Gwamna Bamidele Olumilua da ya yi mulki a lokacin Ibrahim Babangida ya kwanta dama.
Gwamna Rotimi Akeredolu ya cire sakatar da ya sa na hana sallar jam’i da bauta a coci a Ondo. Dabbaka tsarin dawowar ibadar zai zamana lokaci bayan lokaci.
Da alamu kafin 2023 ana sa ran mutane su koma yin zabe da na’ura a Najeriya. Hukumar INEC ta na sa ran a fara yin zabe da na’urorin zamani a shekarar 2011.
Don haka Oyegun yace shugaban kasa Muhammadu Buhari na ganin kamata ya yi a basu daman tsayawa takara karo na biyu, sai dai kuma idan su ne basu da muradi.
Jihar Ondo
Samu kari