Jihar Ondo
Daga cikin kayan da kwamishinan ya lissafa cewa an samu a wurin masu laifin sun hada da N6000, wayar hannu da darajarta ta kai N8,500, man fetur lita 30 da kudi
Sanatan mai ke wakiltan yankin Ondo ta kudu a Jihar Ondo, Nicholas Tofowomo, ya bayyanar goyon bayansa ga matakin da Gwamna Rotimi Akeredolu ya dauka na fatatta
Wasu sarakunan gargajiya a jihar Ondo sun bayyana cewa korar Fulani a jihar Ondo ba daidai bane. Sun ce kamar kowa Fulani suna da 'yan zama a ko'ina a kasar.
Cike da goyon bayan wa’adin barin gari da aka baiwa makiyaya a jihar Ondo, masu zanga-zanga da dama sun fito titunan Akure, babbar birnin jihar a ranar Alhamis.
Shugaban kungiyar dattawan arewa ya dakatar da makiyayan jihar Ondo daga barin mahallinsu kuma kada su yarda a dinga siffantasu da 'yan ta'adda kuma masu laifi.
Kungiyar dattawan arewa sunyi Allah-wadai da kudurin gwamnan jihar Ondo na fatattakar Fulani a dukkan dazukan dakekewaye da jihar. Sunce hakan ya saba doka.
Gwamnatin jihar Ondo a martaninta na maganar gwamnatin tarayya cewa ba ta yadda a fidda makiyaya daga jihar ba, tana zargin Garba Shehu da goyon bayan barna.
Tsohon sanata mai wakiltan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya soki umarnin gwamnan Jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, na korar makiya daga dazukan Jihar saboda tsaro.
An ba Fulani Makiyaya umarni su bar jejin Ondo a Kudancin Najeriya nan da mako mai zuwa. Duk mai bukatar yin kiwo, sai ya yi rajista da hukuma kafin ya yi kiwo.
Jihar Ondo
Samu kari