Jihar Ondo
Honarabul Akpoebi Lubi, tsohon shugaban marasa rinjaye na majalisar dokokin jihar Ondo, ya rasa ransa sakamakon hatsarin mota da yayi a yau Talata 23 ga Maris.
Jami'an tsaro na Amotekun sun sake kame wasu shanu sama da 300 a wani yankin jihar Ondo. Kame na zuwa ne, bayan umarnin hana kiwo barkatai a jihar ta Ondo.
Gwamnan jihar Ondo, ya gargadi Sunday Igboho da masu goya masa baya da su nisanci jiharsa ta Ondo. Yace jiharsa ba za ta taba yarda da shashanci da wauta ba.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta kama wani mutumi dauke da kawunan mutane biyu a cikin kwali a Akure, babbar birnin jihar Ondo.
kungiyar masu jinyar marasa lafiya reshen jihar Ondo sun tsunduma yajin aikin gargadi na tsawon kwanaki uku akan rashin biyansu hakkokinsu yadda ya kamata.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed a jiya ya ce 'yan kasa basu bukatar izinin takwaransa na jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, domin zama a dajikan jihohin kudanci.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya ce yan Nigeria ba su bukatar izinin wani gwamna kafin su zauna a ko wanne yankin kasar. A cewar Mohammed, yan kas
Gwamnan jihar Ondo ya caccaki gwamnan jihar Bauchi saboda goyon bayan da ya bayyana dangane da makiyaya masu yawo da bindigogi kirar AK-47 don kariyar kai.
Ma'aikatar albarkatun kasa ta jihar Ondo ta kame wasu bata-gari dake aikata mummunan dabi'ar noman wiwi a gandun dajin jihar. Za a gurfanar da masu laifin.
Jihar Ondo
Samu kari