Jihar Ondo
Biyo bayan sanarwar da gwamnatin tarayya ta fitar ranar Jumu'a cewa ta hana amfani da twitter a ƙasar, an samu wasu manyan ƙusoshin gwamnatin da suka bijire.
Gwamnan jihar Ondo, ya bayyana cewa, zai karfafa wa 'yan jiharsa su daina cin naman shanu su rungumi cin naman alade a fadin jiharsa. Ya bayyana dalilansa.
Wasu gwamnonin Najeriya sun yi watsi da umarnin shugaba Buhari kan dakatar da ayyukan twitter a fadin Najeriya. Sun yi amfani da twitter duk da hanin da aka yi.
Yan bindigan da Suka yi awon gaba da wata motar bas ta makaranta a Ondo, sun saki ma'aikaciyar dake cikin motar mai suna Omolayo Ojo ranar alhamis da safe.
Wasu 'yan bindiga sun yi awon gaba da motar bas din makaranta a jihar Ondo. Babu dalibai cikin bas din, amma sun sace motar da wata jami'ar makarantar dake ciki
Matasa a yankin Itapgbolu dake karamar hukumar Akure ta arewa dake jihar Ondo sun fatattaki basaraken yankin bayan mutuwar wani dan sanda mai suna Ayo Oloyede.
Wasu yan bindiga da ake zargi masu garkuwa da mutane ne sun sace faston cocin Deeper Life a garin Irese da ke karamar hukumar Akure ta Kudu na jihar Ondo mai su
Gwamnan jihar Ondo Zai ƙaddamar da buɗe masallacin da ya gina a cikin gidan gwamnatin jiharsa a ranar 4 ga watan Yuni. Yace yana alfahari da gwamnatinsa ta gina
A wata jiha kuwa, an ruwaito cewa, 'yan bindiga sun tare wata motar banki mai dauke makudan kudade, in da suka suka yi awon gaba da wasu adadi da ba a sani ba.
Jihar Ondo
Samu kari