Omoyele Sowore
Jam’iyyar African Action Alliance (AAC) ta dakatar da shugabanta na kasa, Mista Omoyele Sowore daga jam’iyyar. Haka zalika lamarin ya shafi wasu jami’an jam’iyyar na kasa su 28.
Mai wallafa labarai a shafin Sahara Reporters kuma mai fafutuka, Omoyele Sowore wanda hukamar tsaro ta farin kaya, (DSS) ta kama a makon da ya gabata, ya yi kira ga 'yan Najeriya da su ci gaba da zanga-zangar juyin juya hali.
Shima a nasa jawabin, mai gaya mai aiki, Omoyele Sowore ya tabbatar da cancantar Ahmad Rufai, musamman yadda yake kwararren likita wanda zai iya kawo sauyi mai ma’ana a harkar kiwon lafiya a gwamnatinsu idan ya kai labari.
Sowore ya zargi Moghalu ne da cewa bashi da masaniya game da matsalolin ma’aikata, a cewar Sowore har yanzu Moghalu bashi da wani tabbatacce kuma sahihin tsari na yadda zai kaddamar da karancin albashi ga ma’aikata.
Omoyele Sowore
Samu kari