Ogun
Rundunar 'yan sandan jihar Ogun ta samu nasarar cafke wasu samari guda uku da ake zargin sun kashe wasu tsofaffin ma'aurata a karamar hukumar Sagamu, dake jihar. Wani dattijo mai shekaru 72 mai suna James Olaosebikan da matarsa...
Wasu yan asiri uku da aka kama sun fada ma rundunar yan sanda cewa bokansu ne ya bukaci da su kawo masa kawunan mutane uku da suka sani domin yayi masu maganin kudi.
Mutane biyar da suka hadar da wata sabuwar amarya sun yi gamo da ajali yayin da kimanin mutane 14 suka jikkata a wani mummunar hatsarin mota da ya auku a kauyen Akila dake babbar hanyar Abeokuta zuwa Ibadan ta jihar Ogun.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Owolabi ya bayyana cewa ya kashe Aroboto ne saboda yana zarginta da sa hannu cikin matsalolin da yake fama dasu a rayuwarsa, inda yace ta kware wajen aika masa da ayyukan asiri da tsafe tsafe don kada y
Hankula sun tashi a garin Ijebu Ode na jahar Ogun yayin da wani jami’in hukumar yaki da fasa kauri ta kasa, watau kwastam ya dirka ma wani matafiyi bindiga wanda yayi sanadiyyar mutuwarsa har lahira, akan ya hanashi cin hancin nai
Inspekta Lawrence yace Usman da sauran abokansa da a yanzu sun cika wandunansu da iska sun hada baki suka kada dabbobinsu cikin gona mallakin Segun Oyeku, gonar dake cike da masara da ganyayyaki da suka kai na naira miliyan 4.
Mun ji cewa APC ta rugurguza shugabannin ta a Jihohin Imo da Ogun. Jam'iyyar ta dauki wannan mataki ne a wani zama da aka yi jiya Gwamna Okorocha da Amosun na neman ba APC ciwon kai a babban zaben da za ayi a 2019.
Majiyar Legit.com shugaban Yansandan shiyya ta biyu data kunshi jihohin Legas da Ogun, AIG Lawal Shehu ya bayyana cewa Yansanda sun kama mai gadin ne mai suna Jimoh Adeola da kan mutum a ranar Litinin 3 ga watan Disamba.
Kamar yadda shafin jaridar Today Nigeria ta ruwaito NAIJ.com ta fahimci cewa, motocin da samfurin kirar kamfanoninsu sun hadar da Mack mai lambar LND 615XP, Mazda mai lambar KSF 102XD da kuma tankar man fetur mai lambar APP 273XP.
Ogun
Samu kari