Ogun
Mun fahimci cewa babu ruwan ‘Yanuwan Obasanjo da shari’ar da za ayi da shi a kotu. Mutanensa sun kai Obasanjo da Kaninsa da Matarsa kara a kotu kwanan nan.
Rahotanni sun kawo cewa Allah ya yiwa zababben shugaban kwamitin rikon kwarya a yankin karamar hukumar Ipokia da ke jihar Ogun, Saibu Adeosun Mulero rasuwa. Ya rasu ne yan sa’o’i kadan kafin majalisar dokokin jihar ta tantance shi
Kamar yadda Kiristoci ke yada addinin Kirista, kuma a rungumeshi, haka musulmai ke yi ba tare da sassautawa ba. A hakan kuwa kowanne lokaci ake samun wadanda ke sauya addinin da suke bi da farko zuwa wani daban...
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana sadaukar da dukkanin nasarorin daya samu a rayuwarsa a lokacin da ya yi shugabanci a karkashin tsarin mulkin Soja da na mulkin dimukradiyya ga Allah Ubangiji.
Saboda harkar tsaro, Gwamnonin Kudu 6 sun kirkiri Jami’an da za su fara aiki a farkon 2020. Gwamnonin sun kafa Jami’ai domin maganin matsalar tsaro kamar yadda mu ka ji Ranar Laraba, 1 ga Watan Junairun 2019.
Matasan sun kone motocin ne sakamakon take wani dan acaba da fasinjan da ya dauko da motar dakon simintin ta yi yayin da suke wuce wa ta garin. Kakakin hukumar tabbatar da biyayya ga dokokin tuki a jihar Ogun, Babatunde Akinbiyi
Gwamnan Ogun ya ce Gwamnati ba za ta ruguza gine-gine domin fadada titi ba. Tausayin Talakawa ne ya sa Gwamna ya fasa rusa gidajensu domin ayi hanya.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana ‘bulalan Malam’ a matsayin babban kalubalen daya fuskanta wajen neman ilimin addinin Musulunci a yayin da yake zuwa makarantar Islamiyya.
Wani magaidanci mai matsakaicin shekaru kuma mamuguncin uba ya dirka ma diyarsa yar shekara 16 cikin shege a jahar Ogun, sa’annan daga bisani ya nemi taimakon wani mai maganin gargajiya wajen zubar da cikin.
Ogun
Samu kari