Ogun
Jimillar mutanen da aka tabbatar su na dauke da kwayar cutar a Najeriya ya zama 981. A cewar NCDC, mutum 78 ne su ka kamu da kwayar cutar a Legas, 14 a Abuja
NCDC da WHO sun yabawa kokarin Gwamna Dapo Abiodun wajen yaki da cutar COVID-19 a jiharsa. Dr Chike Ihekweazu ya yi kira ga Gwamnoni su yi koyi da Gwamnan Ogun.
Rundunar yan sandan jahar Ogun, ta kama akalla mutane 150 da ake zargin suna da nasaba da haddasa tashe-tashen hankula da sace-sace a wasu garuruwan jahar.
Rahotanni sun kawo cewa an sake samun sabbin mutane biyu da suka kamu da cutar Covid-19 wacce aka fi sani da coronavirus a Ogun, mutane shida kenan suka kamu.
Wasu daga cikin Gwamnoni a Najeriya su na cigaba da harkokin gabansu duk da sun hadu da masu Coronavirus. Irinsu gwamnonin Ogun, Kaduna, Taraba su na aikinsu.
Mun ji labari cewa Gwamna Dapo Abiodun ya hana gidan rawa da kallon fim aiki a Jihar Ogun. Gwamnan ya ce wannan mataki zai fara aiki ne ba tare da wata-wata.
Bayan kwanaki uku da harbe sifetan ‘yan sanda a Imasai da ke karamar hukumar Yewa ta Arewa a jihar Ogun, mazauna yankin suna ta barin gidajensu don gudun hijira
Gwamna Prince Abiodun ya zare hannunsa daga Kwamishinan da ya zagi Aremo Segun Osoba bayan da kassasabar Kwamishinan Jihar Ogun ta nemi ta jawo Gwamna ruwa.
Wani matashi da ake zargi da kisan kai mai shekaru 27 mai suna Ejike Eze, ya bayyana rashin jin dadinsa na kasa kashe dukkan makwabtan shi a jihar Ogun. Dan asa
Ogun
Samu kari