Ogun
Ɗalibai mata guda biyu da aka sace a gidan kwanan ɗaliban jami'ar OOU sun dawo gida cikin ƙoshin lafiya, Gwamna Dapo Abiodun ya tabbatar da kuɓutar da ɗaliban.
Wasu masu garkuwa da mutane sun sace ɗalibai mata biyu a jami'ar OOU dake karamar hukumar Yewa ta Arewa, jihar Ogun, kuma sun nemi a biya 50 miliyan kuɗin fansa
Tsohon ɗan takarar sanata daga mazaɓar gabashin Ogun ƙarkashin jam'iyyar PDP ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki, a cewarsa dama can shi ɗan APC ne.
kwamishinan yan sandan jihar Lagos ya bayyana cewa sunfara shirin yadda zasu kawo karshen satar mutane da kuma fadan da ake samu tsakanin manoma da makiyaya
Gwamna Abiodun na jihar Ogun ya yi allurar rigakafin Korona a yau da tsakar ranan Talata a Abeokuta. Gwamnan ne na farko cikin gwamnoni da yayi allurar rigakafi
Gwamnan jihar ogun ya tabbatar da isowar allurar rigakafin corona jihar sa, Gwamnan ya bayyana haka ne a shafinsa na twitter inda yace sune na farko a rabon.
Sarkin Fulanin Abeokuta ya bayyana cewa an rikicin Fulani na yankin an kashe Fulani sama da 23 tare da kone gidajensu sama 20 a yankunan jihar ta Ogun da kewaye
Gwamnonin arewacin Najeriya 4 sun shiga tattaunawa da wasu gwamnonin kudancin Najeriya sakamakon karuwar hare-haren Fulani makiaya a yankin kudu maso yamma.
Kungiyar Dalliban Nigeria ta Kasa, NANS, a ranar Talata ta gargadi mai rakkin kare Yarbawa, Sunday Adeyemo da aka fi sani da Sunday Igboho ya sauya salonsa ya z
Ogun
Samu kari