Ogun
Tshohon mai taimakawa gwamnan jihar Kano, Salihu Tanko Yakasai wanda aka fi sani da suna Ɗawisu ya ce ya zama wajibi ga gwamnati ta hana makiyaya kiwo a ƙasa.
Masu garkuwan da suka sace wani shugaban al'umma a karamar hukuma Ijebu dake jihar Ogun sun bukaci iyalansa su biya 100 miliyan kuɗin fansa kafin su sako shi
Hukumar kiyaye haɗurra ta kasa FRSC ta samu nasarar kuɓutar da wasu fasinja daga hannun wani direba da yasha giya ta bugar dashi fiye da ƙima a wani yankin Ogun
Wasu 'yan bindiga da ba'a gano ko suwa ye ba har yanzu sun sace wani shugaban al'umma a jihar Ogun yayin da yake tsakar tukin mota akan hanyar sa ta komawa gida
Ɗalibai mata guda biyu da aka sace a gidan kwanan ɗaliban jami'ar OOU sun dawo gida cikin ƙoshin lafiya, Gwamna Dapo Abiodun ya tabbatar da kuɓutar da ɗaliban.
Wasu masu garkuwa da mutane sun sace ɗalibai mata biyu a jami'ar OOU dake karamar hukumar Yewa ta Arewa, jihar Ogun, kuma sun nemi a biya 50 miliyan kuɗin fansa
Tsohon ɗan takarar sanata daga mazaɓar gabashin Ogun ƙarkashin jam'iyyar PDP ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki, a cewarsa dama can shi ɗan APC ne.
kwamishinan yan sandan jihar Lagos ya bayyana cewa sunfara shirin yadda zasu kawo karshen satar mutane da kuma fadan da ake samu tsakanin manoma da makiyaya
Gwamna Abiodun na jihar Ogun ya yi allurar rigakafin Korona a yau da tsakar ranan Talata a Abeokuta. Gwamnan ne na farko cikin gwamnoni da yayi allurar rigakafi
Ogun
Samu kari