Ogun
Rundunar yan sandan jihar Ogun ta kama wani dan shekara 55, Yesiru Salisu da laifin mallakar sassan dan adam da suka hada da kokon kai guda hudu, busassun hanna
Jami'an yan Sandan a Jihar Ogun sun yi nasarar damke wani malami mai suna, Odugbesan Ayodele, bisa zargin garkuwa da dalibinsa mai shekara 8don neman fansa.
Ana tsaka da raba kayan tallafi a ranar Litinin wasu bata-gari suka dakatar da lamarin, daganan suka kwashe kayan tas sukayi awon gaba dasu, Daily Trust ta ce.
Sai dai, kakakin rundunar hukumar kwastam na kwamanda ta I, Hameed Oloyede, ya shaidawa Daily Trust cewa an kaiwa jami'an NCS harin kwanton bauna bayan sun kwac
Gwamnatin jihar Ogun ta bayar da sanarwar cewa da zarar daliban firamare na jihar sun koma makaranta a ranar 21 ga watan Satumba za ta yi musu karin aji kai...
Gwaman Ogun ya yi magana game da karin kudin man fetur da aka yi. Dapo Abidoun ya na goyon bayan maida farashin litar fetur N162, ya ce kasuwa ce ta canza.
Jami'an 'yan sanda a Ogun sun kama wani matashi mai suna Adeniyi Muhammed bayan zarginsa da satar wasu dan kamfai na mata da aka yi amfani dasu har guda 14.
Dakarun rundunar sojojin hadin gwuiwa (MNJTF) da ke N'Djamena, babban birnin kasar Chadi, sun karbi fararen hula 106 da suka samu kubuta daga hannun mayakan kun
Jami'an 'yan sanda a jihar Ogun sun damke dagacin kauye, Rasheed Sholabi, a kan zarginsa da ake da lalata diyar cikinsa mai shekaru 15, jaridar The Nation tace.
Ogun
Samu kari