Ogun
Wasu mutane uku da ake zargin yan fashi da makami ne, sun yi hatsarin mota a ranar Asabar a Ode-Remo, jihar Ogun yayin da suke kokarin tserewa da motar da
Mai kamfanin simintin BUA, ya ba da tallafin makudan kudade ga jihohi hudu a fadin Najeriya domin inganta ayyukan kiwon lafiya da rayuwa mai kyau a jihohin.
An halaka jami'in dan sanda sannan anyi awon gaba da wasu yan kasar China su hudu da ke aiki a layin dogo na Legas zuwa Ibadan kamar yadda Daily Trust ta ruwait
Yawaitar sace-sacen mutane a faɗin ƙasar nan yana damun wasu gwamnoni matuƙa, inda gwamnan Ogun yayi alƙawarin rushe duk wani gida da aka gano masu garkuwa.
Biyo bayan ayyana ranar 12 ga watan Yuni a matsayin ranar Demokaraɗiyya da shugaba Buhari yayi, iyalan MKO Abiola sun koka kan yada gwamnati ta yi watsi da su.
Wasu yan bindiga sun sace mutum huɗu a jihar Ogun, daga cikin su akwai wani ɗalibin jami'ar koyon aikin gona FUNAAB dake Abekuta da lakcara a jami'ar TASUED.
A kalla mutane biyu ne suka rasu sakamakon fashewar bututun iskar gas a cikin harabar Dakin Karatu na tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo Presidential Librar
Fashewar gas na bogi ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu tare da jikkata mutum uku a wani otal mallakar tsohon gwamnan jihar Ogun. An ruwaito yadda lamarin ya
An damke Wani nakusa da gwamnan jihar Ogun a ƙasar Amurka (US), bisa zarginsa da sace kuɗin tallafin Rage raɗaɗin da annobar COVID19 ta haifar ga yan ƙasar.
Ogun
Samu kari