Nyesom Wike
Wani ɗan majalisa daga jihar Kogi a Najeriya ya yi kira gwamnan jihar rivers, Nyesom Wike da ya fito takarar shugabancin kasar nan a babban zaɓen dake tafe
Gwamnan Jihar Rivers ya gargaɗi minitan harkokin Niger-Delta, Godwill Akpabio da kada ya sake yayi kuskuren taɓa jiharsa, a cewarsa zasu koya mishi hankali.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Uzor Kalu ya ba mambobin jam’iyyar APC tabbacin cewa Gwamnan Ribas, Nyesom Wike, zai dawo jam’iyyar mai mulki nan kusa sosai.
Gwamnatocin Ribas da Imo sun sanar da fara biyan ma’aikata a jihohin su sabon mafi karancin albashin tare da gyara a albashin kowa kamar yadda FG ta bukata.
A jiya wasu abubuwa sun yi bindiga a sakatariyar jam’iyyar PDP a garin Fatakwal. An ji wannan abin ne a lokacin da ake fitar da ‘yan takara a zaben Kansila.
Gwamnan jihar Rivers Nyesome Ezenwo Wike ya zargi Hukumar Cigaban Yankin Niger Delta, NDDC, da damfarar jiharsa, Daily Trust ta ruwaito. Da ya ke magana yayin d
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bukaci Ahmad Tinubu, babban jigon jam’iyyar APC da ya sauya wata sana'ar domin ba inda zai je a zaben shugaban kasa na 2023.
Gwamnan jihar Ribas ya bayyana cewa, 'yan Najeriya sun tafka mummunan kuskure wajen zabar jam'iyyar APC a fadin kasar. Ya bukaci 'yan Najeriya sun hankalta.
Dangane da jita-jitar da ake yadawa game da takarar shugabancin kasar sa a 2023, gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa ba shi da sha'awat tsayawa ta
Nyesom Wike
Samu kari