Nyesom Wike
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya jadadda cewa jam’iyyar APC mai mulki ta shirya mikawa PDP mulki a zaben 2023 domin a cewarsa hakan ne muradin yan Najeriya.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bukaci jam'iyyar APC mai mulki ta fara shiri da tsara wasiyya gabanin karewar wa'adin mulkinta a cikin shekarar 2023 mai zu
Mun kawo maku jerin wasu shahararrun ‘yan siyasa da ake ganin cewa su za su cika ko ina a 2021. Tinubu da El-Rufai, su na cikin ‘Yan siyasar da za a saurara
Shahararren Gwamnan PDP ya jefawa Gwamnonin jam’iyyar APC kalubale. Nyesom Wike ya nemi Gwamnonin Jihohin APC su fito su nuna ayyukan da su ke yi wa jama'a.
Yayin wata ganawa da gidan talabijin a ranar Juma'a, tsoffafin kwamishinonin biyu waɗanda suka yi watsi da jam'iyyar PDP zuwa APC sun ce sun yi hakan ne bisa fu
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya zargi Kwamitin Gudanarwa (NWC) ta jam'iyyar PDP da kitsa mugun ƙulli tsakanin gwamnonin PDP da kuma jefa jam'iyya cikin haɗ
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya sha alwashin kare jam'iyyarsa ta PDP daga hannun masu kokarin durkusar da ita domin a cewarsa sam bai da ikon komawa APC.
Wasu miyagun yan ta’adda sun sanya sinadarai masu fashewa a da ake zargin bama-bamai ne a Cocin mahaifin gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, a daren ranar Asabar.
An yi taron ne don tattaunawa akan hanyoyin farfarɗowa da nuna kulawar gwamnatin tarayya bayan ta'annatin da aka fuskanta a kasa sakamakon zanga-zangar EndSARS
Nyesom Wike
Samu kari