Nyesom Wike
Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano wanda ya kasance shugaban kwamitin yakin neman zaben gwamna na APC a jihar Edo, ya ce shakka babu sune za su yi nasara.
Makonni kadan da suka gabata ne Gwamna Godwin Obaseki dai ya sauya sheka daga APC ya koma PDP kuma jam'iyyar ta tsayar da shi takara ba tare da wata-wata ba.
Gwamnan Ribas ya fadi abin da ya sa Jam’iyyar APC ba za ta taba samun hadin-kai ba. Sannan ya ce idan zai tafi ba zan tsaida Magaji ba, ya ce hakan na jawo fada
Wike yayi wannan bayani ne yayin wata tattaunawa da yayi da manema labarai na Gidan Talabijin din Arise a ranar Lahadi kamar yadda jaridar The Punch ta wallafi.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa ya yi matukar farin ciki da babbar jam’iyyar adawa ta All Progressives Congress (APC) ta tsinci kanta a rikici
Gwamnan jihar Rivers, Nyesome Wike ya zame daga taron sulhu na jam'iyyar Peoples Democraticc Party a zaben gwamnan jihar Edo, ya gargadi kwamitin jam'iyyar.
Shugaba Buhari ya yi wa Ministansa ta’aziyyar rasuwar danuwansa. Mutuwa ta sa Buhari da Abokin gaban Amaechi irinsu Nyesom Wike sun yi wa Minista ta’aziyya.
Mun ji cewa zabe ya jawo baraka a cikin gidan Jam’iyyar APC a Jihar Kuros Riba. Jam’iyyar APC ta wargaje gida biyu a Jihar Kudancin Najeriyar.dama tun tuni
A makon nan ne mu ka ji Gwamnatin Ribas ta cire takunkumin kullen da ta kakaba. An halasta fita, wajebta kariyar fuska, babu ranar bude gidajen rawa a Ribas.
Nyesom Wike
Samu kari