Nyesom Wike
Sanata Hope Uzodinma ya na ganin akwai hannun PDP a tirka-tirkar Oshiomhole amma Gwamna Nyesom Wike ya yi masa raddi a gidan gwamnatin Ribas da ke Fatakwal.
Gwamna Nyesom Wike ya fito ya na cewa shugaban APC Oshiomhole ba mutum ba ne Mai daraja inda ya ce Adams Oshiomhole ne ya ke da ‘Dan-gashi a Jam’iyyar APC.
A jiya ne Nyesom Wike ya taya Gwamnan Sokoto murnar samu nasara a kotun koli murna. Babban Gwamnan Kudu ya yi farin-ciki da nasarar Tambuwal a kotu, ya kuma yabawa kotun koli.
Jagoran ‘Dan adawa, Timi Frank ya fadawa PDP ta makara wajen shirya zanga-zanga. Timi Frank ya Jam’iyyar hamayya ta bar gini tun ranar zane.
Wike ya bayyana hakan ne ranar Lahadi yayin da ya halarci Coci domin bikin ranar tunawa da gudunmawar mazan jiya. A cewar gwamnan, 'yan Najeriya ba zasu karrama dakarun sojojin da ake hada baki da su domin tafka magudin zabe ba.
Dazu nan Nyesom Wike, ya yi nadin wani sabon mukami kamar yadda mu ka samu labari. Yibo Koko zai rika kula da hukumar harkar shakatawa a Ribas.
Tsatstsamar dangantakar da ta taso tsakanin manyan gwamnonin jam’iyyar PDP na shiyyar kudu masu kudancin Najeriya na cigaba da fitowa fili, inda gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike ya zargi takwaransa na Bayelsa da kokarin komawa jam
Gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike, ya bayyana dalilin da yasa ya keta dokar jam’iyya don taya Shugaban kasa Muhammadu Buhari murna kan nasarar da ya samu a kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa.
Dokubo Asari ya tabbatar cewa gwamnatin Ribas ta ruguza masallacin Trans Amadi. Ruguza masallacin Ribas ya sa Dokubo Asari yayi kaca-kaca da Wike inda ya fito yace masa karya ka ke yi.
Nyesom Wike
Samu kari